mama_butterhcup's Reading List
48 stories
Ni da Aminiyya tah (Ja'adatu da Sameerah) by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 62,810
  • WpVote
    Votes 4,952
  • WpPart
    Parts 75
Labari akan aamintaka wacce ta ke fauke da soyayya tare da sadaukar wa tsakanin amninan biyu. Muhammad Jawad (Yaron littafin) Ja'adatu (Yarinyar littafin) Saneerah (Aminiyar Ja'adat) ku shigo ciki kuji me ke akwai wacce irin sadaukar wa haka Aka yi sannan akan mmenene shin ya amintar take ta cin amana ce ko ta me? duk zakuji karin bayani aa cikin littafin nan. let go in and see
WAYAKE KISAN by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 14,029
  • WpVote
    Votes 1,989
  • WpPart
    Parts 69
Gani tayi wuf gilmawar abu ta kofar ta tare da wani dan kara, ganin ba alamun komai yasa ta cigaba da sabgarta amma me takara jin wuf ankara gilmawa wannan karon karar sosai tadanji wanda sam bazata iya banbancewa ba. Tashi tayi a tsorace ta nufi kofar ta daga labule tashiga lellekawa amma sam ba alamun mutum, tana shirin komawa taji abu ya fusgota da karfin gaske har saida ya daga ta sama ya maka ta jikin banson inda tayi lub zuwa kasa sai jini bata Kara sanin inda kanta yake ba haka ba taga abunda yayi hiting dinta ba sam.....
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 78,095
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
WA NAKE SO? by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 55,271
  • WpVote
    Votes 4,200
  • WpPart
    Parts 140
Labari akan sarkakiyar soyayya har ka rasa wanda kake so saboda tsabar yadda kowa ke nuna maka kulawa da soyayyar sa. Labarin guda biyu ne kowanne da kalar ssa but sun hadu ne a inda suka rasa gane wanda suke so? Aliyu, Muhammad da Aisha Fauwaz, Fu'ad da Fateema Muje zuwa dan ganin yadda labarin zai kasance shin wa zai kasance shi ake so a cikin labarin. Ko kuma nace wa zai zamo An fiso.
BABBAN GIDA(HUGE MANSION )🏬 by Mamee23
Mamee23
  • WpView
    Reads 5,849
  • WpVote
    Votes 190
  • WpPart
    Parts 4
IS ALL ABOUT FAMILY RESIDING (DWELLING)IN THE BIG MANSION.. KADAN DAGA CIKI👇🏻 (Alhaji aboki nagaji da yarana da matana,am tired of having vision wyt them,ya zanyi😦 Baba nagaji da zaman gidan nan aure nakeso😳 Alhaji let's disunite,just ka sakeni na gaji da xaman gidan ka,gida kamar dajin sambisa🙄 😂😂)
BABBAN GIDA complete  by Seemaluv
Seemaluv
  • WpView
    Reads 304,554
  • WpVote
    Votes 11,050
  • WpPart
    Parts 47
LOVE STORY
Gidan Bature by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 69,758
  • WpVote
    Votes 3,361
  • WpPart
    Parts 10
Romantic Love story&Family Saga
TSINTAR AYA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 44,591
  • WpVote
    Votes 4,897
  • WpPart
    Parts 42
Labarin TSINTAR AYA, labarine daya shafi b'angarori da dama na rayuwar damuke ciki a yanxu, musamman b'angaren sayafi kowanne wato b'angaren auratayya. Abubuwa sosai masu zafi da ilmantarwa, fad'akarwa tare da nishad'antarwa suna cikin wannan faifan. Daure ka bibiyi wannan littafin domin samun abinda ya dace kada ku bari abaku labari.
Farar Wuta. by Aysha_Mahmoud
Aysha_Mahmoud
  • WpView
    Reads 30,389
  • WpVote
    Votes 3,590
  • WpPart
    Parts 18
A lokacin da abinda kake tsoro yake tare da kai...! #AyshaShafi'ee #FikraWriters #FararWuta
ABDOUL-NASSER (ALFAH) by Humaira7531
Humaira7531
  • WpView
    Reads 21,922
  • WpVote
    Votes 745
  • WpPart
    Parts 35
ya kasance shi mutunne da yatsani mace,sannan yana masifar son mutuwa baida wani buri daya wuce ace ya mutu,domin ya rasa farincki tsawon rayuwarsa.baya hudda da kowa haka bai magana da kowa face mutun guda amininsa kuma abokinsa malik.baida ruwan sha kamar giya,duk abunda zai illata rayuwarsa nemansa yake,idan yaga mace jiyake inama zai samu damar kasheta,tsanar dayayiwa mace babu abunda yayi ma ita. kwatsam saiga wata budurwa ta fado cikin rayuwarsa SOFIYYA wacce aka fi kira da (FIYAH).