phandy1288's Reading List
23 stories
AYSHA'S ROOM'S (Fagen Nishaɗi da Holewa) by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 160,875
  • WpVote
    Votes 368
  • WpPart
    Parts 20
Ku kasance da Fagen Nishaɗi domin samun Ƙayatattun labarai Na shagalii...
ƳAN HARKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 193,077
  • WpVote
    Votes 1,718
  • WpPart
    Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."
ZEE 'YAR BARIKI by Eedreesfateemarh
Eedreesfateemarh
  • WpView
    Reads 21,542
  • WpVote
    Votes 277
  • WpPart
    Parts 6
this is a story about a girl who's leave with out parent,batada wani sana'a se karuwanci,she leave with one guy Called joeboy,suna zauna ne kuma rayuwar ma'aurata kawai sukeyi dashi............ sede wanda yakaranta.
SABON SALON D'A NAMIJI by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 305,194
  • WpVote
    Votes 26,591
  • WpPart
    Parts 46
A love that was once a sensation, now a tragedy, and a heartbreak that is harder to overcome. He's sweet with a smile as gentle and delicate as a sunflower. Now an unrecognizable monster whose sweetness turns into toxicity, anger and violence. Meet Jamila Kabir in her journey to womanhood and channeling her inner power as a young northern Nigerian woman.
DUNIYARMU (Compelet) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 33,888
  • WpVote
    Votes 1,577
  • WpPart
    Parts 41
ko wacce kaddara akwai yarda take fadowa cikin duniyar dangin rai ta dadi da akasin ta zuciyoyi mafi ragwata ba su fiye daukar kaddara ta ko wani hali ta zo musu ba ba sa duba da yanayin rayuwar Duniyarmu da yarda Allah ya tsaga ga ko wani dangin rai zai yi ta mafiyan dangin rai zuciyoyi na kai su ga daura hannu aka su kurma ihu suna mai furta sun shiga uku wasu kuma masu jaruman zuciya murmushi suke su na mai cewa sun shiga aljanna
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,312
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
RANAR NADAMA (Completed by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 13,438
  • WpVote
    Votes 433
  • WpPart
    Parts 10
BUNAYYA da RUKAYYA sun kace cikin wani.irin yanayi na rayuwar aure mai ciki da kayan tashin hankali da kashe zuciya da gurguntan da kwakwalwa sun rasa tunani a lokacin da ba su yi tsammani ba duk hakan ya faru a DALILIN DA NAMIJI wanda ba su taba zanto hakan za ta kasance
BAK'AR K'AYA 3writers H.A.M by Aysha2017
Aysha2017
  • WpView
    Reads 11,693
  • WpVote
    Votes 482
  • WpPart
    Parts 9
So, kishi, kissa, mugun ta, ETC
DUNIYA MAKARANTA by sadiyah2
sadiyah2
  • WpView
    Reads 11,596
  • WpVote
    Votes 589
  • WpPart
    Parts 7
labarin rayuwa da abubuwan data kunsa na farin ciki,bakin ciki,samu,rashi,cin amana, da rikon amana
BAMBANCIN KENAN! by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 1,149
  • WpVote
    Votes 59
  • WpPart
    Parts 5
Mikewa Barrah tayi, yanayin jikinta ya nuna sanyi da kalaman Mu'azzatu, sosai take tausayin ta sosai take jin rashin dadi game da yadda take ganinta a ciki, zuciyarta na zafi sosai da sosai, amma hakan ba yana nufin zata bata shawarar kashe auren ta bane, ba za ta taba yin wannan kuskuren ba, ta tabbata ita kanta sai ta san tayi kuskure mafi girma a rayuwarta. "Shi..kenan Barrah sosai nagode miki, kulawa da kike yi mani, ba kowa bane zai iya yi mani...". Ta faɗi. tana mikewa cikin rawar murya, kamar za ta rushe da kuka.