ummuamal55's Reading List
56 stories
UWARGIDAN BAHAUSHE by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 76,706
  • WpVote
    Votes 11,163
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 376,829
  • WpVote
    Votes 31,683
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
💖💝 YUSRA💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 69,455
  • WpVote
    Votes 4,671
  • WpPart
    Parts 16
----
ALI ABBAS by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 97,110
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Parts 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
NA CUCE TA by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 424,623
  • WpVote
    Votes 24,708
  • WpPart
    Parts 50
it's about destiny
MAKAUNIYAR HANYA by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 123,308
  • WpVote
    Votes 10,149
  • WpPart
    Parts 89
labarin wata matashiyar yarinya ce budurwa! Wacce bata iya zaman Aure, a duk lokacin da ta kasance matar wani, sai ta yi sanadiyyar rasa rayuwarsa. hakan ya sanya ta zamo tamkar mujiya cikin jama a, wasu na kiran ta da mayya, wasu suce Aljana ce!. Ku biyo alkalamin Ashnur pyar dan jin gaskiyar lamarin.
DAMUWATA by ayshartone
ayshartone
  • WpView
    Reads 3,312
  • WpVote
    Votes 131
  • WpPart
    Parts 2
"hakika Allah kaine gatana kuma gareka na dogara kai ke kashewa kuma kake rayawa, kai ke fitar da rayayye a cikin matacce ka kuma fitar da matacce a cikin rayayye. ya Allah ina rokon ka da sunayenka kyawawa da ka barwa kanka sani, da wanda ka barwa Annabawanka sani, da wanda kabarwa Annabi muhhammad SAW sani da kadauke rayuwata idan mutuwata ce Alkhairi a gareni. ya Allah idan kuwa rayuwata ce alkhairi a gareni ina rok'onka da kasanya DAMUWATA tazamo tarihi a gareni, ya Allah ka kareni da sharrin mashairanta kasanya Aljanna tazamo makomata, hakika ni k'ask'antaciya ce maraya talakar da tarasa gata sai naka ya Allah hakika duk wanda yasamu gatan ka yasamu gatan kowa ya Allah ka k'ara bani hakuri da juriyar rayuwar dana fuskance kaina a cikin ta,
          AUREN JINSI  by HaleemahAbdulah
HaleemahAbdulah
  • WpView
    Reads 7,568
  • WpVote
    Votes 135
  • WpPart
    Parts 1
About the lesbianism.... Yadda uwa ke neman yarta
NEENA MALEEK     {COMPLETED} by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 83,790
  • WpVote
    Votes 4,882
  • WpPart
    Parts 55
Here are some little part of NEENA MALEEK Book...the story of an orphan Boy called Maleek....and his father's Family....get inside the story .
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,556
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu