umm-Aeesha's Reading List
6 stories
BANDIRAWO by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 2,575
  • WpVote
    Votes 47
  • WpPart
    Parts 8
BUDURWAR MIJINA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 13,736
  • WpVote
    Votes 473
  • WpPart
    Parts 11
love betrayal a short story of lady that struggle with a side chick
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,868,616
  • WpVote
    Votes 41,086
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,697
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
GIRKINMU NA MUSAMMAN  by Hajaralabaran
Hajaralabaran
  • WpView
    Reads 37,656
  • WpVote
    Votes 1,081
  • WpPart
    Parts 5
wannan littafi zai koyar da yadda zamu sarrafa abincinmu cikin sauki batare da munkashe wasu iyayen kudi ba, za a shiryawa mai gida abincin fita kunya kala-kala.
MARYAMU by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 67,305
  • WpVote
    Votes 4,666
  • WpPart
    Parts 30
Harararta Aliyu yayi jin abinda tace sannan yayi tsaki ya dauke kai, cikin ranshi kuwa cewa yakeyi yarinya bakiyi karya ba don kuwa sosai na tsaneki ko sha'awar ganinki banayi.