sadiyambi's Reading List
19 stories
SAI KA AURE NI DOLE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 367,968
  • WpVote
    Votes 12,895
  • WpPart
    Parts 91
Hot love story
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 328,527
  • WpVote
    Votes 20,953
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
Hafsa by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 734,368
  • WpVote
    Votes 56,752
  • WpPart
    Parts 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?
JIRWAYE by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 207,036
  • WpVote
    Votes 21,553
  • WpPart
    Parts 69
Khalifa Al-Haydar sunan da yake yawo a gari, sunan matashin mai kudin da dubban mutane zasu yi komai dan su ga fuskar shi. Layla the sensational lady, idan har akwai aji a karuwanci Layla ta fara bude shi. Labarin su ba kaman labari bane nayau da kullum, ba ko da yaushe kake yanke hukunci akan kaddarar mutane ba. JIRWAYE, akwai shi a cikin labarin kowa.
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 434,842
  • WpVote
    Votes 30,485
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 6,134
  • WpVote
    Votes 419
  • WpPart
    Parts 19
True life story
 KUSKUREN IYAYEN MU by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 28,845
  • WpVote
    Votes 2,402
  • WpPart
    Parts 17
Kyakkyawa ce ita ajin farko, gani take talaka ba abakin komai yake ba, abin ataka ne a murkushe domin baida wani 'yanci, ta tsani talakan mutum bata kaunar ganin talaka ko kadan...........sai gashi daga wasan April full Aure ya hadata da dan talaka gadanga dan saurayi mai tashe cikin k'auyen fanfo. Yaya zata kaya.......
Sireenah by Bilkisu2000
Bilkisu2000
  • WpView
    Reads 11,664
  • WpVote
    Votes 288
  • WpPart
    Parts 1
Hausa novel
BIBA (The fulani girl) by AishaUmarYau
AishaUmarYau
  • WpView
    Reads 74,069
  • WpVote
    Votes 8,533
  • WpPart
    Parts 20
A perfectly planned life; the prospect of living in the city as the wife of the most handsome man she or anyone in her village had ever seen. what happens when the life of an unsuspecting village girl is thrown into chaos as she faces the truth behind the glamour and excess of the city dwellers?
MAKAUNIYAR HANYA by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 123,043
  • WpVote
    Votes 8,028
  • WpPart
    Parts 75
labarin wata matashiyar yarinya ce budurwa! Wacce bata iya zaman Aure, a duk lokacin da ta kasance matar wani, sai ta yi sanadiyyar rasa rayuwarsa. hakan ya sanya ta zamo tamkar mujiya cikin jama a, wasu na kiran ta da mayya, wasu suce Aljana ce!. Ku biyo alkalamin Ashnur pyar dan jin gaskiyar lamarin.