mommnafisat01's Reading List
19 stories
Ko da so by AeshaKabir
AeshaKabir
  • WpView
    Reads 3,635
  • WpVote
    Votes 238
  • WpPart
    Parts 52
Rayuwar auren su abar kwatance ce. Soyayyar da sukewa junan su, mai girma ce. Tarbiyyar da sukayi wa yaransu mai kyau ce. Komai na Mukhtar da Hafsah abun burgewa ne. Sai dai me? Rayuwar aure cike take da kalubalen yau da gobe wanda sukan zama jiki. A tasu kaddarar, jarrabawar aure ce ta raba su wadda Ko Da So ba zasu iya zama tare ba... AeshaKabir FadimaFayau
BONGEL(COMPLETED) by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 120,019
  • WpVote
    Votes 7,929
  • WpPart
    Parts 81
BONGEL
MEERAL💗 (completed) Editing  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 73,722
  • WpVote
    Votes 4,035
  • WpPart
    Parts 35
She's meeral living together with her mom, and a younger sister, she's working hard to take care of her family due to her being the wall of the fam... miral oath not to let her little bear's(young sis) future to be jeopardy.. He's zayn zaid a powerful billionaire the CEO of zaid's corporation. Every woman's dream man. Rich, intelligent, handsome but he's arrogant he has no regards to human feeling's, he don't believe in love What happen when zayn meet meeral Read to find out
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,362
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,842
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
FATIMA: Claws Of Decision{COMPLETED} by LeemaLiyu
LeemaLiyu
  • WpView
    Reads 103,532
  • WpVote
    Votes 15,232
  • WpPart
    Parts 54
"Your father used to beat me up, that's all I have to say." She is young and beautiful, He is old and hateful. She has a promising future, He has made a promise to destroy that future. Cruelly pulled away from the loving arms of her young lover, Fatima is tossed to the nasty feet of an old husband who treats her like junk. Forced to sacrifice the man she loves to save her family's life, she treads carefully and do as she's told. True! Her husband was the devil himself, but what about her father? Has she been living with a more dangerous one all her life? All she's ever believed in is proving to be lies atop the other. Who are you to trust when you find yourself behind bar for murder, days after childbirth? She's Fatima and the man who's supposed to love and protect her? He's her personal Satan! This is in no way your expected love story. #6 in Nigeria #1 in wattpad banters as at 30/11/18 #9 in projectnigeria Winner of the Antty's award 2017 ••••••••••• Beautiful cover made by KingMoha
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 72,954
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,256
  • WpVote
    Votes 17,599
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,385
  • WpVote
    Votes 20,477
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
A Second Chance. by Proud-To-Be-Muslim
Proud-To-Be-Muslim
  • WpView
    Reads 552,871
  • WpVote
    Votes 28,733
  • WpPart
    Parts 46
[ #2 in Spiritual - 24/05/16] Hussyan Sheikh is 27 years old business man is a single father. He had a 6 son Arsalan. His wife Mehwish died in a car accident and he was in shock for 2 months before he recovers himself and take care of his son. He is facing a very hard time between his son and his office. His parents tried to marry him, but no one is ready to accept Arsalan. After a many struggle he finally gets a baby sitter that is approved by Arsalan. When Hussyan saw who his son choose he was shocked to see his best friend after 2 years. A best friend who betray him, who break his trust, who leave him alone when he need her most. His Best friend Sila. What will Hussyan do when he saw his best friend of 20 years Sila after 2 years? Will he blame her for everything or accept her friendship again and give her a second chance? What will he do when he knows the bitter truth of his life? Sila Arif is 25 years old middle class women who used to live with her mother, brother and sister before she moved out. She didn't want to live in the city where she was insulted, where no one listen to her and where no one want her. She has been best friend with Hussyan since 20 years before everything changed between them after a misunderstanding. Now, after 2 years of everything she works as children baby sitter. What will she do she get a chance to meet Arsalan who was her best friend son. Who she adores. What will Sila so when she knows about Hussyan hiring her as Arsalan baby sitter? Will she tell him truth of that day or keep her mouth shut like she was told? What she will do when suddenly Hussyan come up to her and marry her against her will? Will she confess her love for him or told him to stay away? To know more about Hussyan and Sila story start reading it now. Please excuse to my English because I am not so good in it. Read it on your own risk.