Bibah-Mahmud's Reading List
28 stories
YAR AIKIN GIDANA ( ta zama matar mijina) by Humairah2019
Humairah2019
  • WpView
    Reads 17,607
  • WpVote
    Votes 1,034
  • WpPart
    Parts 25
Samira yarinya ce y'ar shekara 16, tana aiki gidan Alhaji Habib da Hajiya Hafsat, kasacewar Allah yayi Samira da tsafa dukda basu hali amma kullum tana cikin tsafta, kuma ga uwa uba ta iya girki, yaw da gobe har ta kai Alhaji ya fara son Samira....... ku biyo ni dai
    DIAMOND ARMAAN.     COMPLETED by aishabeauty20
aishabeauty20
  • WpView
    Reads 55,250
  • WpVote
    Votes 2,535
  • WpPart
    Parts 61
*Nawa zaku siyeta,tana fada cikina yabada wani kulukulu sai zuciyata ta hau bugawa tini gumi ya ketimin" wannan wacce irin jarabace wai kasiyar da mutum sai kace dabba wannan wane rashin imanine kamar daga sama naji antayata million goma sai naga mama sisi ta washe baki kamar Maya najaa ma aka tayata million goma shabiyu sai sa,Ade million goma shadaya shafa sha uku INA tsaye INA zare idanu" mama sisi tace kima fito tsaya anan tana nunamin gabansu ita wannan nawa*
Endless Summer🌞 by fancyfyanzy
fancyfyanzy
  • WpView
    Reads 586,189
  • WpVote
    Votes 67,318
  • WpPart
    Parts 54
Hanan Shafiq is a normal 22-year-old obsessed with fashion. She was unaffected by the craze of internationally famous Muhsin Khaleed. No, she didn't have time for fangirling, since she had been waiting on her childhood first love to come back for her after 17 years. Just when she thinks life is going on perfectly, steps in a man who ruins everything she had built over all these years. And the most thrilling part of the story is the fact that the man was none other but the globally celebrated Muhsin Khaleed.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,136,157
  • WpVote
    Votes 101,607
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 809,383
  • WpVote
    Votes 33,472
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 249,151
  • WpVote
    Votes 14,419
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,443
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
Replacement Girl by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 434,608
  • WpVote
    Votes 45,702
  • WpPart
    Parts 50
Humairah was a very innocent girl but things drastically changed when puberty knocked her door. She found herself in a strong dilemma, she must now masturbate to quench her burning desire. Ahmad, the only child of his father works in his father's company. He hasn't been himself ever since he discovered his wife is barren. The company needs an heir, something Ahmad must provide. •••••••••••••••••••• Whatever your relationship status is, read this story at your leisure time. It is not your usual love story of a boy and girl, it is a lesson to behold. •••••••••••••••••••• Dedicated to all my fans. I love you all💖💖 Book Completed (September 16 to November 10, 2019)
HE IS ROYALTY (AWAITING EDITING 😉) by ummiejimada
ummiejimada
  • WpView
    Reads 1,516,644
  • WpVote
    Votes 124,160
  • WpPart
    Parts 56
He is the only son of the king Heir to the throne The most selfish and arrogant man you'll ever come across When he speaks everyone listens....... Then there she is, An innocent orphan Forced to be a maid in the palace But that is not her deepest story.............. A story of two different people who hated each other at first sight but only one has the right to show physical hatred towards the other, But what happens when one starts developing feelings for the other? Could it be one sided? Or will they go head over heels for each other? * * "What is your name" he asked sounding so angry "Jadwa" I answered trembling because his voice sounded like tunder to my ears "Open your mouth and reply me with words when i speak to you and how dare you stand when i am standing" he shouted sounding louder then before walking closer to me * * * Just a sneak peak of what to expect HE IS ROYALTY AND SHE IS JUST A PALACE MAID BUT WAS SHE REALLY MEANT TO BE JUST A PALACE MAID? Follow me through the journey of JADWA and SULTAN............. This is a Hausa/English novel, so there will be a-lot of hausa and English mixtures 😁😁😁😁😁 Happy reading