ummieytar's Reading List
185 stories
MARWAN COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 21,733
  • WpVote
    Votes 2,356
  • WpPart
    Parts 35
Safwan yace, " dama inasan ganin Nazir akwai muhimmiyar maganar dana zo da ita nake san mu tattauna " yana gama faɗa mahaifiyar su Nazir ta rushe da kuka sannan tace, " Nazir baya magana hasalima baya cikin hayyacinsa baisan waye ma akansa, kallan yayan Nazir tayi ta ce, " kai je kaxo mai da Nazir " nan take ya tashi ya fice sai gashi da wheel chair da Nazir aciki sai kallan mutane yake yana zubda hawu hannuwansa da ƙafafu gaba ɗaya sun shanye, Safwan na ganinsa cikin tashin hankali yace, " Wannan ne Nazir ɗin mai ya sameshi? " wani sabon kukan mahaifiyar su Nazir ta ƙara sawa, cikin ƙarfin hali yayan Nazir ya fara magana, " aranar da mahaifinmu ya rasu Nazir yace mana zaije gidansu Maryam, to bayan y dawo muna zaune sai gani mukayi ya zabura yana ihu yana cewa bazai kuma ba, sai kuma muka ga yana ta surutai daga haka kawai sai gani mukayi ya yanke jiki ya faɗi, shikenan har yau ka ganshi ahaka kullin magani ake bashi amma ba sauƙi kullin ciwon gaba yake yi. " gaba ɗaya jikin Safwan ne yayi sanyi cikin sumutar baki Safwan yace, " tabbas Marwan ne " karaf yayan Nazir yace, " wai waye Marwan ɗin nan naji lokacin da yake ta sumbatu yana cewa Marwan kayi haƙuri, ko kuma abokin aikinsu ne dan wannan ciwon ba tantama sihiri ne. " Safwan gaba ɗaya tausayi da tsoron halin da Nazir ke ciki ya kama shi.
Mijin Ummu nah by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 21,331
  • WpVote
    Votes 828
  • WpPart
    Parts 15
Labari akan wata yarinya Hafsat wacce mahaifin su ya rasu mahaimahaifiyar sy ta sake aure in da ta auri mugun miji. shine me mimijin Ummun nnasu yaii ke musu duk muje muji a cikin littafin Mjjin Ummu nah
K' A S A I T A (LABARIN YAREEMA NASEER) by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 9,802
  • WpVote
    Votes 315
  • WpPart
    Parts 18
Littafin KASAITA littafi ne dake dauke da labarin SARAUTA, Wanda shi Yareema NASEER ya Shiga kalubale dayawa na rayuwa a dalilin sarauta, a gefe guda kuwa ya fada makauniyar soyayyar ta batare daya ankare ba, dukda yanada wata masoyiyar a gefe wacce yake ganin itace sarauniyar birnin zuciyar sa sai gashi zancen yasha bambam a Inda beyi tsammanin Hakan ba, shin Koh ya labarin zai kasance? Koh wanne kalubalen yake fuskanta? wacece Wannan daya fada makauniyar soyayyar tata? Mu hadu tsundum a cikin littafin KASAITA domin... ILMANTUWA NISHADANTUWA A cikin kayataccen littafin KASAITA, taku a koda yaushe NUCEEYLUV 😘.
NA FADA SO by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 13,937
  • WpVote
    Votes 1,306
  • WpPart
    Parts 45
Tunda ta fara ganinsa a rayuwar ta taji Duk duniya babu Wanda take SO tamkar sa, Ta FADA SOn sa a lkcn da batayi aune ba kullum dashi take kwana take tashi a cikin birnin zuciyar ta bata da Wani buri a rayuwa sama daya zamo Mijinta saidai kashhh.... ta sani sarai ko mutuwa zatayi bazata samu soyayyar shi ba domin Shidin ya kasance tamkar kumurcin maciji a gareta, domin kuwa idan har zata iya fahimta lalle babu Wani Dan Adam daya tsana a rayuwar sa sama da ita, a kullum bashi da abin kyara sai ita toh bama Wannan ba gashi dai gida daya suke rayuwa Amma rayuwar ta gidan tare da mahaifiyar ta abin tausayi ne da Shiga ni 'yasu, tabbas idan aka binciko wacece ita? anan za'a fahimci koba komai Tsakanin ta dashi wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa....Gsky So Baiyimin Adalci ba Ni KAMLA, domin NA FADA SO Wanda ake Kira son maso Wani.😭😭😭.
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 152,277
  • WpVote
    Votes 24,196
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........
Z A K I by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 42,795
  • WpVote
    Votes 2,612
  • WpPart
    Parts 15
Meet Ataa - a 16 years old muslim girl. Growing up wasn't easy for her, she's struggling to make her life comfortable for her mother and her little brother. Doctor Asim helps her, and secretly sold her mother's kidney to Mr billionaire wife. Mr billionaire Aliyu was arrogant, strong as an lion CEO of Sky Global Resources, he doesn't tolerate negligence or stupidity, when he roars no one will roar back.
MAIRO  by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 83,449
  • WpVote
    Votes 2,664
  • WpPart
    Parts 17
®2017 The journey of poor village girl with Prince and her rich cousin. Read it you will thank me later. findout what it's all about. NOT EDITED ⚠️
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 165,115
  • WpVote
    Votes 17,188
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 438,958
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
SALON IZZAH by saadahalkali
saadahalkali
  • WpView
    Reads 1,895
  • WpVote
    Votes 78
  • WpPart
    Parts 3
*Salon Izzah* Labari ne dake qunshe da wasu 'ya'yan shararun masu kudi, SAFWAN DA SAFNA, dukkansu suntaso cikin kulawa da jin dadi wanda hakan yasa ko wannesu yakeji da kansa, haduwarsu kokadan batazo da dadi ba wanda hakan ya haddasa mumunar tsana a tsakinsu.