badeeateeku's Reading List
55 stories
zaluncin matar uba by Aishaharazimi4
Aishaharazimi4
  • WpView
    Reads 381
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 2
labari me cike da tausayi zaluncin matar uba da makirci Hadi da zazzafan so
YARIMA AMJAD by jawabi
jawabi
  • WpView
    Reads 23,711
  • WpVote
    Votes 2,378
  • WpPart
    Parts 41
Grab your copy
 Rayuwar Ameena💔 by meeynatee
meeynatee
  • WpView
    Reads 8,201
  • WpVote
    Votes 628
  • WpPart
    Parts 28
Rayuwar Ameena takarda ce wacce take dauke da abun al'ajabi, soyayya, tausayi, ilimantarwa, shakuwa da Kuma hakuri.💛💛💛 Ameena Othman ta kasance yarinya ce Mai hakuri da tausayi, Mai son addinin ta fiye da komai. indai akwai wadda Ameena take girmamawa fiye da parents din ta toh malamin makaranta ne, tana bawa teacher respect fiye da zato. Bashir sarki Othman ya kasance malami agun Ameena amma saidai me? Zuciyar sa takamu da son dalibar sa wadda shikuma ya ayyana wa kansa he would not engage in any relationship with his students. waye Bashir sarki Othman? Malami ne Mai son addini, Mai dogaro da na kanshi. shin Bashir zai iya rike alkawarin da yawa kansa kuwa? Ameena kuwa mecece kaddararta? Ku biyo ni don jin ya zata kaya stakanin Ameena da Bashir 😊😊😊 karku sake abaku labari😉😉😉 #Ambash💕💕
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,776
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
MATAN ASOKORO  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 3,507
  • WpVote
    Votes 72
  • WpPart
    Parts 1
our today's marriage life and the problems of it.
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,500,522
  • WpVote
    Votes 121,598
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
Tagwaye (Identical twins)  by Basma_Bashir
Basma_Bashir
  • WpView
    Reads 138,037
  • WpVote
    Votes 7,481
  • WpPart
    Parts 45
Complicated🤐🤐🤐 Find out👇👇👇
The pain she conquers  by Aishayagi
Aishayagi
  • WpView
    Reads 834
  • WpVote
    Votes 165
  • WpPart
    Parts 20
Enjoy She is beautiful and calm. she is also intelligent and creative. her name is Fatima Zara, an understandable person. He is Mohammed bin Umar. A business tycoon, a handsome and strict guy. he works with her father as her Father's chairman. You will not like to miss the journey of these two people of different characters. ENJOY SHARE and please VOTE and COMMENT
Fatima Bint Zara by Shamalama-mumu
Shamalama-mumu
  • WpView
    Reads 15,292
  • WpVote
    Votes 1,627
  • WpPart
    Parts 17
........I screamed Faisal's name but nobody could hear me, I called Ummi, Baba even my brother, nobody answered. The person did not utter a word, he did not talk only my screams. And now I am completely naked. I couldn't fight again. I kept quiet and did not say anything, I kept quiet. I was being raped....... !!!Beautifully tragic!!! Read at your own risk(this means the book has not been edited and finished) Pictures provided. Vote every chapter please. Hoping to get lots of reads and votes. X0X0 😘