Hausa novels
58 stories
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 808,217
  • WpVote
    Votes 33,469
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
ƳAN HARKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 192,565
  • WpVote
    Votes 1,718
  • WpPart
    Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 136,622
  • WpVote
    Votes 3,807
  • WpPart
    Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
DAN KARUWA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 17,397
  • WpVote
    Votes 566
  • WpPart
    Parts 1
runguntsumi,soyayya,tausayi,kalubale,duka acikin wannan littafi kuma ze kayatar daku
BOYAYYEN MUTUN (THE MASK MAN)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 34,362
  • WpVote
    Votes 876
  • WpPart
    Parts 5
What happen when two different world meet??
DOLE KISONI (YOU MUST LOVE ME)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 12,623
  • WpVote
    Votes 260
  • WpPart
    Parts 2
He kidnapped the lady from Nigeria and took her to India, and force her to love him.
ATSAKANIN SOYAYYA (In Between the Love)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 47,644
  • WpVote
    Votes 771
  • WpPart
    Parts 10
A girl that was raised by a single Mum, she's a Baker, a henna designer meet the love of her life, but In between their love lies another love, what could that be??? 😉
ZAINABU ABU (COMPLETED) by SaadatuYusufBabba
SaadatuYusufBabba
  • WpView
    Reads 68,476
  • WpVote
    Votes 3,075
  • WpPart
    Parts 20
ZAINABU ABU ta taso a babban gida cikin gata duk da maraicin mahaifiyarta da tayi tun tana yar qanqanuwa. Duk yadda ta so haka take yi a Al'amuran rayuwarta ba tare da shakka ko tsoron komai ba. Salmanu wanda ya zama zabin yayarta da yayanshi ya zama mijinta ba tare da ta amince da hakan ba.
KANO TO JIDDAH by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 19,897
  • WpVote
    Votes 381
  • WpPart
    Parts 1
labarin akwai tausayi,daga farko,amman akwai zazzafar soyayya daga karshe,ku shiga ku karanta nasan ze kayatar daku.
KARAN BANA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 19,928
  • WpVote
    Votes 528
  • WpPart
    Parts 1
hmmm karan bana maganin zomon bana,shigo ka karanta kaji yadda yaya ke soyayya da kanwarsa uwa daya uba daya,shin da saninsa yakeson kanwarsa uwa daya uba dayan?,se kun shigo daga ciki zaku gane haka.