Hausa novels
58 stories
KWARATA... by meelatmusa
KWARATA...
meelatmusa
  • Reads 802,497
  • Votes 33,366
  • Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
ƳAN HARKA by ayshajb
ƳAN HARKA
ayshajb
  • Reads 182,887
  • Votes 1,706
  • Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
GIDAN KASHE AHU
Maryam-obam
  • Reads 129,208
  • Votes 3,802
  • Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
DAN KARUWA by ZahraSurbajo1
DAN KARUWA
ZahraSurbajo1
  • Reads 17,339
  • Votes 565
  • Parts 1
runguntsumi,soyayya,tausayi,kalubale,duka acikin wannan littafi kuma ze kayatar daku
BOYAYYEN MUTUN (THE MASK MAN)  by MSHAKURworld
BOYAYYEN MUTUN (THE MASK MAN)
MSHAKURworld
  • Reads 33,015
  • Votes 864
  • Parts 5
What happen when two different world meet??
DOLE KISONI (YOU MUST LOVE ME)  by MSHAKURworld
DOLE KISONI (YOU MUST LOVE ME)
MSHAKURworld
  • Reads 11,986
  • Votes 252
  • Parts 2
He kidnapped the lady from Nigeria and took her to India, and force her to love him.
ATSAKANIN SOYAYYA (In Between the Love)  by MSHAKURworld
ATSAKANIN SOYAYYA (In Between the Love)
MSHAKURworld
  • Reads 45,957
  • Votes 765
  • Parts 10
A girl that was raised by a single Mum, she's a Baker, a henna designer meet the love of her life, but In between their love lies another love, what could that be??? 😉
ZAINABU ABU (COMPLETED) by SaadatuYusufBabba
ZAINABU ABU (COMPLETED)
SaadatuYusufBabba
  • Reads 67,874
  • Votes 3,057
  • Parts 20
ZAINABU ABU ta taso a babban gida cikin gata duk da maraicin mahaifiyarta da tayi tun tana yar qanqanuwa. Duk yadda ta so haka take yi a Al'amuran rayuwarta ba tare da shakka ko tsoron komai ba. Salmanu wanda ya zama zabin yayarta da yayanshi ya zama mijinta ba tare da ta amince da hakan ba.
KANO TO JIDDAH by ZahraSurbajo1
KANO TO JIDDAH
ZahraSurbajo1
  • Reads 19,819
  • Votes 379
  • Parts 1
labarin akwai tausayi,daga farko,amman akwai zazzafar soyayya daga karshe,ku shiga ku karanta nasan ze kayatar daku.
KARAN BANA by ZahraSurbajo1
KARAN BANA
ZahraSurbajo1
  • Reads 19,849
  • Votes 528
  • Parts 1
hmmm karan bana maganin zomon bana,shigo ka karanta kaji yadda yaya ke soyayya da kanwarsa uwa daya uba daya,shin da saninsa yakeson kanwarsa uwa daya uba dayan?,se kun shigo daga ciki zaku gane haka.