zubeefly08's Reading List
13 stories
NADEEYAN BABA  by zubeefly08
zubeefly08
  • WpView
    Reads 847
  • WpVote
    Votes 39
  • WpPart
    Parts 8
Hausa novel, labarin NAdEEYAR Malam MUSA
DOGARO DA KAI  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 39,572
  • WpVote
    Votes 2,626
  • WpPart
    Parts 24
It's a Hausa story, based on self confidence, love, business, Hausa culture and lot more. Zainab yarinya ce da ta Dogara da kan ta, ta dalilin sana'ar da take takama da ita. Hakan yasa 'yan uwanta matasa su ke koyi da ita wajen ganin sun dogara da kansu. Katsam! Kaddara ta haɗa ta Samir Alkali da Hafeez Sulaiman. Matasa ne da su ka dogara da kan su, su ka kawo rud'ani a rayuwar Zainab. Shin waye gwarzon?? Ku tsunduma tsundum acikin wannan gajeren labarin.
Her Fulani Prince by itx_ammarh
itx_ammarh
  • WpView
    Reads 571,078
  • WpVote
    Votes 62,619
  • WpPart
    Parts 83
"Anee place your hand here" he said using his index finger to point to his chest and I slowly place my hand there feeling his heartbeat in fast motion.. A mixture of happiness and live with pure ever after. "What do you feel?" He asked "Your heart beating extremely fast" "That's my life with you inside" he smiles sending shivers down my spine. "Without me your heart will still be beating.." I challenge confuse. "But Ahmaad will be nothing but a walking dead. . ." *** *** This is not your predictable story. it's a long journey with Ahmaad and Haneesa as the lead, a journey of love and mushiness, it's spicy and hot and you won't know what will hit you. Keep the tissue close by. All rights reserved! Cover by: Hijabifemenist
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,142
  • WpVote
    Votes 17,599
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
my dream farha (hausa luv story) by zyjidda
zyjidda
  • WpView
    Reads 1,300
  • WpVote
    Votes 146
  • WpPart
    Parts 8
read and find out
KHAIRAT  by deeveykay
deeveykay
  • WpView
    Reads 93,688
  • WpVote
    Votes 5,060
  • WpPart
    Parts 22
A naki tinanin zan bari ki zauna a gidan nan ke kadai....kin kwace min miji kin kwace yayyana yanzu kuma mai kike so gareni...Khairat, farin cikin yayyana shine farin ciki na duk mai son ya batamin ya taba farin cikina.....ku biyo dan sanin ya rayuwar KHAIRAT wanda ke cike da abubuwa daban daban soyyaya, tausayi....
FULANIN BIRNI by AsisibAleeyu
AsisibAleeyu
  • WpView
    Reads 134,807
  • WpVote
    Votes 7,010
  • WpPart
    Parts 92
FULANIN BIRNI
🌹🌹MATAR MALAM🌺🌺 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 321,875
  • WpVote
    Votes 26,907
  • WpPart
    Parts 59
Love..
Zainabus Tragedy  by Milma2000
Milma2000
  • WpView
    Reads 5,236
  • WpVote
    Votes 293
  • WpPart
    Parts 6
LIVING,SURVIVING,MENTAL TORTURE,TRAGEDY❤❤❤this book is Dedicated to the family of Late Alh Muhammadu mai kasuwa(sarkin TINTIN)who were killed during the 2008 JOS CRISIS....✍
AKAN RAGON LAYYA  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 3,211
  • WpVote
    Votes 145
  • WpPart
    Parts 3
Samu da rashi duk na Allah ne....Idan Allah yabaka kayi k'ok'ari aikata kyakyawa da abinda yabaka. Allah yana jarrbawa bawan sa yaga zai cin wannan jarabawar ko kuwa?. Gulma...hassada indai kayi to zakaga k'arshen ka.....zuwairat jeki na sake ki saki d'aya. ...daga magana AKAN RAGON LAYYA?.