fatys91's Reading List
11 stories
AUREN RABA GARDAMA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 35,879
  • WpVote
    Votes 962
  • WpPart
    Parts 4
aurene dayazo Mata a bazata da'akai Mata Dan kawo sulhu da gujewa fitina a zuriarsu.
ASABE REZA by lamtana
lamtana
  • WpView
    Reads 73,615
  • WpVote
    Votes 2,369
  • WpPart
    Parts 5
'Kwallina!' Zuciyarta ta buga da wannan kalmar, jan jikinta ta fara yi tana son isa inda ta jefar da kwallin, ji take shi kaɗai ne Zai iya taimakonta, shi kaɗai ne zai iya hana HAMOUD aikata duk wani abu da yake hari. Dafe kwalbar kwallin ta yi tana ƙoƙarin ɗauka. Da shi da gabjejen takalmin ƙafarsa ya ɗora a hannun nata, ya murje, ya muttsike, ya ƙara murjewa har sai da sautin rugurgujewar kwalbar da yatsunta ya fita, ta kwalla gigitacciyar ƙara jin kwalaben sun lume a tafin hannunta, a haka ta ji sautinsa yana faɗa mata abin da ya dakatar da fitar numfashinta. "Idan akwai halittar da ba zan taɓa yafewa a duka duniyata ta ba, to ke ce Fakriyya. Ki yi zina da mahaifina, ki keta alfarmar mahaifiyata, ki zo kuma ki aure Ni? Wane irin kwamcala ce wannan? Ki faɗa mini me na miki a rayuwa da za ki min wannan hukuncin? Ta ya ya ma na aure ki, me ya sa na so ki? Me zan miki?... Lura: (Akwai tarin sarƙaƙiya a labarin, ku taho a sannu, kuna kiyaye duk wani motsi na jaruman)
ZUCIYARMU 'DAYA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 60,091
  • WpVote
    Votes 3,009
  • WpPart
    Parts 12
love and hatred
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 703,667
  • WpVote
    Votes 58,739
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
RASHIN SANI!!! by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 22,744
  • WpVote
    Votes 1,441
  • WpPart
    Parts 23
labari ne a kan mata biyu wayanda suke soyayya da mutum daya. aminan juna ne, labari ne me tsantsar yaudara,fushi,butulci,amintaka,kisa ku biyo ni dan jin wannan gajeran labarin.
JARABTA by Bint_Lajawa
Bint_Lajawa
  • WpView
    Reads 14,601
  • WpVote
    Votes 796
  • WpPart
    Parts 33
Its all about Destiny
CIWON IDANUNA (2016) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 98,534
  • WpVote
    Votes 5,334
  • WpPart
    Parts 38
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,465
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
love life of a fulani girl by miloodrip
miloodrip
  • WpView
    Reads 50,590
  • WpVote
    Votes 5,347
  • WpPart
    Parts 14
Two best friends are In love with thesame girl but they don't know each others love for the girl. Now it causes a rift between the two best friends and Najwa's life miserable who will win the heart of Najwa? Later on jawad one of Najwa's lover found out that his step brother is one of Najwa's lover. Read and find out who will win the heart of Najwa in this war of love. WARNING:NOT edited.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,129,999
  • WpVote
    Votes 101,477
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.