Rashidyahya's Reading List
25 cerita
..... Tun Ran Zane  oleh Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Membaca 97,488
  • WpVote
    Vote 7,989
  • WpPart
    Bab 42
No 1 in General Fiction on 21 September. A lokaci guda duniya ta yi mata juyi mai zafin gaske. A lokacin rayuwa ta kawo mata zabi mai cike da hatsari da nadama. Ta yi watsi da duk wata fata, ta dakatar da duk wani mafarki....tun da dama ai mafarki na wadan da suka yi barci ne. Duk da hakan, Hindu ba ta cire rai ga samun Rahamar Allah (SWT) ba, ko da kuwa zai zo ne a sigar kyakkyawan mutumin da zai kara jijjiga duniyar ta sannan ya dasa kaunar sa cikin zuciyar ta a lokacin da ita kan ta ta yanke kauna ga samun hakan. Daga ranar da ta amince son sa ya shige ta ta san ba makawa, tun ran gini, ran zane!
The Faith struggles of a Nigerian Muslimah oleh BintSheikh
BintSheikh
  • WpView
    Membaca 6,077
  • WpVote
    Vote 606
  • WpPart
    Bab 7
This story is about the faith struggles of a Muslimah born and raised in Nigeria. As it is a fact that not all muslims grow up in an Islamic environment. In fact, some people don't have that privilege. And that exactly is the case with Lateepha. She has to make sure her faith survives and comes out strong against all odds Please, follow me through this story to know the details of Lateepha's life and how she has kept her faith intact and strong. Jazakallah khair, May Allah bless you.
♥OUR MOTHER AISHA (RA)♥ oleh chickse11
chickse11
  • WpView
    Membaca 56,653
  • WpVote
    Vote 5,979
  • WpPart
    Bab 15
Aisha (RA) the role model of the believers. She was a Mumina, a Sheikha, a Saleha, a Murabiya and an Aalima, ♥ Aisha (RA) was the one with great personality. She had a Brilliant Mind with a Remarkable Memory, and was Tender hearted as well as a Modest, Pure, and a Pious lady. She was one of the Greatest Muslimah.♥ Anas ibn Malik said, "The first love in Islam was the love that the Messenger of Allah had for Aisha. may he be pleased with her." In this book, the life of Our Mother is described in short. Since she was the most beloved wife of Prophet Muhamad (pbuh), I thought of writing this book. Indeed, her life is so inspirational! Subhanallah ♡ THE WORDS MENTIONED IN THIS BOOK BELONG TO THEIR RIGHTFUL OWNERS. P.S- I HoPe YoU AlL wILl StUdY ThIs BoOk AnD GrAsP LoTs Of KnOwLeDgE aNd WiLl TrY YoUr BeSt tO fOlLow THE MOTHER OF THE BELIEVERS♥♥♥ Cover credits- ItsFirstMalaika
ZANYI BIYAYYA oleh asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Membaca 43,046
  • WpVote
    Vote 2,832
  • WpPart
    Bab 29
It All About love nd destiny of life
Wulankaci Dodone oleh ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Membaca 110,048
  • WpVote
    Vote 7,682
  • WpPart
    Bab 17
undisclosed love story, revenge is sweet when served cold😁
GUMIN HALAK oleh BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Membaca 31,475
  • WpVote
    Vote 2,101
  • WpPart
    Bab 5
Talauci, kuncin rayuwa, danne hakki da rashin kyautata rayuwar na kasa yana daga cikin silar lalacewar al'umma a wannan zamani.
DACEWA✅ oleh Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Membaca 370,990
  • WpVote
    Vote 23,057
  • WpPart
    Bab 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
DAWOOD✅ oleh Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Membaca 543,195
  • WpVote
    Vote 51,412
  • WpPart
    Bab 48
Limitlessly love.
LABARI NA oleh Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Membaca 71,420
  • WpVote
    Vote 4,697
  • WpPart
    Bab 35
A Heart Touching Story Of a Young Girl Dr. Fulani Gafai..... (true life story)
MATAR ABDALLAH.. oleh Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Membaca 219,733
  • WpVote
    Vote 14,268
  • WpPart
    Bab 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH