phartyauowal's Reading List
12 stories
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,187
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,779
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Lamarina  by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 7,945
  • WpVote
    Votes 483
  • WpPart
    Parts 22
deception
second chance by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 15,973
  • WpVote
    Votes 396
  • WpPart
    Parts 29
second chance
INAYAH(Riba Biyu) by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,308
  • WpVote
    Votes 371
  • WpPart
    Parts 7
love/familysaga/inside life
NOOR ALBI by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,542
  • WpVote
    Votes 258
  • WpPart
    Parts 6
Rabo sai Mai shi..Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin uba Kuma mariqinta.,soyayyace tashiga tsakaninsu batareda sun ankaraba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta Yar uwarta amatsayin nata mijin??
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,986
  • WpVote
    Votes 20,479
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
The Unexpected Nanny  by JeniRaeD
JeniRaeD
  • WpView
    Reads 4,306,150
  • WpVote
    Votes 173,676
  • WpPart
    Parts 51
Story is published on Amazon (kindle and paperback) Smashwords, and more! When Antonio Russo's wife was dying of breast cancer, he went to an agency looking to hire a live in nanny for their twin girls. After many interviews and the children not caring for any of the women he had been being interviewing, he was beginning to lose hope. Antonio happened to stop in a restaurant with the kids one day after hearing bad news about his wife, their waitress named Sadie Hart could sense something was wrong, she spoke with Antonio and his girls and was very sincere towards them after he told her what was going on. She took a liking to his children, and the children really liked her. Antonio liked how she interacted with his kids and gave her an offer she couldn't refuse, giving her his number and asking her to think about becoming their nanny. Antonio's wife Harlow, passed away after a year of battling cancer. He became lost, not himself and didn't think he could live his life without her. He starting avoiding his kids, leaving the kids with the nanny and either not coming home at night or coming home late after everyone was asleep. Sadie had enough of Antonio not spending time with his kids, and wanted to confront him, letting him know that his kids were hurting too, and that he needed to be there for them as well. After confronting him, and having her talk with him, Antonio surprised her with a passionate kiss. After spending a lot of time with the nanny, his feelings for her grew stronger. With her being on a date with Ethan made him think about things. Later that night sparks flew between them and ended up having a full night of heated passion. After that night they knew things would never be the same. Do they fall in love or end things after their one pure night of passion? Little did they know, someone had already chosen their future. Did her plan work? Credit for cover made by https://selfpubbookcovers.com/FrozenStar
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 863,168
  • WpVote
    Votes 59,079
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.