Mamanwaleeda's Reading List
22 histórias
MAHAUKACI de Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Leituras 1,892
  • WpVote
    Votos 28
  • WpPart
    Capítulos 1
labarin nazeer da nazeera
WANI AL'AMARIN.! COMPLETED✔ (WARWARESHI SAI ALLAH) de REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Leituras 76,019
  • WpVote
    Votos 5,164
  • WpPart
    Capítulos 80
#Royalty & Revenge
KALAN DANGI de Haermeebraerh
Haermeebraerh
  • WpView
    Leituras 36,765
  • WpVote
    Votos 2,967
  • WpPart
    Capítulos 33
YAN MATA NE BIYU, DAYA MUTUNIYAR KIRKI MAI QAUNAR 'YAN UWAN TA DA KOWA, DAYAR KUWA MAI KYAMA DA QIN DANGIN TA, A WAJEN KALAN DANGIN ZATAI GAMO DA IRFAAN MALEEK WANDA YAKE SHI DIN ALJANI JE.
Hasken Lantarki (Completed)  de Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Leituras 154,714
  • WpVote
    Votos 5,103
  • WpPart
    Capítulos 16
Dan mutum yana maka wasa da dariya kuma ya nuna akwai aminci tsakanin ku ba lallai bane yana kaunar ka. Makashinka yana tare da kai, da dan gari ake cin gari... Ku biyo ni
RAYUWAR BADIYYA ✅  de Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Leituras 279,478
  • WpVote
    Votos 21,639
  • WpPart
    Capítulos 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
70 Ways To Earn Reward From Allah de yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Leituras 75,352
  • WpVote
    Votos 6,681
  • WpPart
    Capítulos 38
Bismillah Rabbi zidnee Ilman "My Lord! Increase me in my knowledge" Holy Qur'an: Al-Baqarah (2:286) Allah does not burden a soul except [with that within] its capacity. It will have [the consequence of] what [good] it has gained, and it will bear [the consequence of] what [evil] it has earned. "Our Lord, do not impose blame upon us if we have forgotten or erred. Our Lord, and lay not upon us a burden like that which You laid upon those before us. Our Lord, and burden us not with that which we have no ability to bear. And pardon us; and forgive us; and have mercy upon us. You are our protector, so give us victory over the disbelieving people.." 30|7|16
Some Things You Should Know As A Muslim de yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Leituras 49,034
  • WpVote
    Votos 3,444
  • WpPart
    Capítulos 13
Bismillah Rabbi zidnee Ilman "My Lord! Increase me in my knowledge" Assalamualikum brothers & sisters This book contains Question & Answers about Qur'an, Prophets & other things. These are the fundamental things about Qur'an that every Muslim should know. Hope we can learn a lot from this book about the glorious Qur'an. In sha Allah
Hilwa. de rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Leituras 1,869,883
  • WpVote
    Votos 41,093
  • WpPart
    Capítulos 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
ALI ABBAS de 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Leituras 97,148
  • WpVote
    Votos 6,990
  • WpPart
    Capítulos 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
His Unwanted Wife  de MahimaSingh
MahimaSingh
  • WpView
    Leituras 846,310
  • WpVote
    Votos 28,878
  • WpPart
    Capítulos 30
#1 in General Fiction on 22/07/2017 #1 in General Fiction on 20/06/2017 #2 in General Fiction on 06/06/2017 Anika is your average Indian girl who loves her family, likes to spend time with her friends and enjoys every little thing in her life. But suddenly fate intervenes and she finds herself married to the love of her life but not in the way she wanted to. Amongst the misunderstandings and heartbreaks how will her love survive? How will she make her husband fall for her or Will he ever love her back? Siddharth is a an arrogant and serious businessman in love with Antara- Anika's elder sister. But when his bride Antara leaves him jilted at the altar he is left with no other choice but to marry her younger sister Anika to save both the families from humiliation. A marriage of convenience, a marriage only for show. How will he cope up with his wife at home who is always in his way vying for his attention while he only punishes her for her sister's mistake. Can he ever find in his heart to love her? Or will it be too late? Read to find out more.