rahmatabubakar69's Reading List
6 stories
FULANIN BIRNI by AsisibAleeyu
AsisibAleeyu
  • WpView
    Reads 135,550
  • WpVote
    Votes 7,011
  • WpPart
    Parts 92
FULANIN BIRNI
Rikicin babban gida by fatyafreen1
fatyafreen1
  • WpView
    Reads 2,735
  • WpVote
    Votes 59
  • WpPart
    Parts 3
A love story
Hayrah by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 180,902
  • WpVote
    Votes 19,177
  • WpPart
    Parts 25
(#32 in spiritual🔥 on 31-01-2018) EDITING. My name is Hayrah Adil. I'm 24 years old and blessed with an adorable baby girl Maya. I've been married to my husband, Abdul-jabbar Marwan for the past four years now and I've never been happier. He treats me like a queen. He made me to forget the bad and tough times I experienced before. He's my knight in shining armor. He's the love of my life. Jabbar really did a lot for me. I came from a poor family. I'm an orphan. My fathered died when I was 15. He left me with only my mom and small brother zayd. Jabbar lost his father too, five years ago. I met Jabbar at the company he worked when I was doing my NYSC program. He kept Chasing me around. Buying food stuff for us. That time I hated him. Overnight Allah changed my feelings towards Jabbar. I love Jabbar so much, not because of his money but for the sake of Allah. His mom and his two junior sisters hate my sight. They hate me with all their hearts. They think I'm here because of his money. I always try my best to impress his mom but she never seem to care. "A poor and filthy brat like you shouldn't be anywhere close to my son" that's what his mom says all the time. She hates me with all her life. That's why she's planning on ruining my marriage with Jabbar. And Insha Allah it will never happen.
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,005
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
ALI ABBAS by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 97,042
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Parts 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
NA CUCE TA by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 424,552
  • WpVote
    Votes 24,708
  • WpPart
    Parts 50
it's about destiny