Ashmar
5 stories
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 328,153
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
BAKIN RIJIYA...ba Wurin Wasan Makaho Bane by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 114,712
  • WpVote
    Votes 8,279
  • WpPart
    Parts 39
Meya sanya arayuwa nayi rashin sa'an zuwana duniya gaba d'aya? Mesa zanso mutqaunar mutuwarsa akan Koda k'wayar idonsa ya sauke Akaina?? Mesa nayiwa Kaina wannan rashin adalcin?? Mesa wannan bakar zuciyar tawa bata dasamun San waninkaba yaa shammaz?? Poojah ita Kad'ai take wannan tunanin tana rusar uban kuka, tarasa Meke mata dad'i arayuwa ji takeyi tamkar ta sanya wata rayuwar daban ba wannan ba! Inama d'an Adam yana da damar sauya komai zuwa tsarinsa!!! Wlhy yaa shammaz danayi wurgi da wannan wahallen zuciyar tawa Kozan sarara da wutar qaunarka datake dad'a ruramun kullum kwannan duniya.....
FATIMA { A Nigerian Story } by Ummi_25
Ummi_25
  • WpView
    Reads 17,110
  • WpVote
    Votes 1,160
  • WpPart
    Parts 6
The journey of two hearts... Mr Abdullah who is an Arrogant Young Millionaire and his assistance Miss Fatima. Check on my old page @ Fatima Salihu (Ummi-25) for the beginning of the Story
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,007
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
LAIFI NAH NE by Ummi_25
Ummi_25
  • WpView
    Reads 834
  • WpVote
    Votes 48
  • WpPart
    Parts 6
Follow my old page "Fatima Salihu ( Ummi-25)" for the beginning of this novel. I'll continue from where I stopped In sha Allah. Ku biyoni danjin ya rayuka hudun nan xasu qare ah nasu rayuwar.