❤️
4 stories
MASDUK (ordinary president)  by roukylollypop
roukylollypop
  • WpView
    Reads 490
  • WpVote
    Votes 23
  • WpPart
    Parts 21
Labarin wani hamsha'kin mai kud'i burinshi kullum bai wuce yay ta addanci da lalata rayuwar yara anana,
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,444
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
Eagle of Knights (An Arabic Love Story) by TheQueenofDarkness
TheQueenofDarkness
  • WpView
    Reads 154,262
  • WpVote
    Votes 10,790
  • WpPart
    Parts 18
Arabs are well known for their culture, Poetry, and hospitality. They are also recognized for their valor and leadership. Badr, son of Sheikh Faisal, a valiant knight known among the tribes. Due to his father's grave illness, Badr is named the leader of the Rashideen tribe causing hurdles to make their way to him, and among those predicaments is a woman with dark hazel eyes. #1 in Spiritual #1 in Arab Book 2 of the series. To comprehend this book further, please read PRINCE OF KNIGHTS first.
Prince of Knights (An Arabic Love Story)✓ by TheQueenofDarkness
TheQueenofDarkness
  • WpView
    Reads 3,211,602
  • WpVote
    Votes 192,061
  • WpPart
    Parts 67
Winner of the 'Readers Choice Award' in Historical Fiction. Winner of the 'Readers Choice Award' in Spiritual Category. Winner of Best Muslim Readers' Choice Awards: Prince of Knights _____________ Arabs are well known for their culture, Poetry, and hospitality. They are also known for their bravery and leadership. Faris, son of Sheikh Mubarak a hard-hearted man known among his tribe. No man is brave enough to raise his voice in his presence. His mission was to demolish his enemy's tribe for annihilating one of his men. However, fate decided something new when blood feud was only resolved by his marriage to the daughter of his enemy. Raghad is just like any other Muslim girl, who wishes to marry the man of her dreams but she meets Faris the Knight with no heart. He only fears his Lord his maker and no one else. With no other option to resolve blood feud Raghad steps over her dreams to shield her tribe. Will Faris unbolt the gates of his heart for her? Read to find out what happens in this love story. Prince of Knights, based on a Bedouin lifestyle. FOLLOW TO READ!