asmauZ's Reading List
13 stories
FADIMATUU ✔ by zahrah_mukhtar
zahrah_mukhtar
  • WpView
    Reads 426,537
  • WpVote
    Votes 25,494
  • WpPart
    Parts 73
"So what are you doing in our house dingy girl?" He asked her coldly. "It's none of your business and please stop calling me dingy girl" She replied not meeting his gaze. "If I didn't stop calling you what can a low-class person like you do?" He asked glaring at her. "Simple I'll start calling you rich brat or dingy boy it is," She said faking thinking. "I dare you to call me that" He angrily said. "Dingy boy" She nonchalantly said without an ounce of fear for him. "Youuuuu" He barked as he matched towards her but-- ***** Follow the love story of Fatima Muhammad Abubakar popularly known as Fadimatuu and Ibraheem Khaleel Siddiqui who hated each other at first sight. So what happened when they were made to marry each other, could their hate triumph or would love conquer?
NAGA TA KAINA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 97,137
  • WpVote
    Votes 7,864
  • WpPart
    Parts 64
A TRUE LIFE STORY A HRT TOUCHING STORY
👑👑SHUGABA👑👑 by mhizzphydo
mhizzphydo
  • WpView
    Reads 30,588
  • WpVote
    Votes 3,315
  • WpPart
    Parts 68
"Nine nan SHUGABA" yafada cikin karaji dariyan da tamanta yanda akeyinta neh ya subuce mata ganin yanda yake zaro Ido kaman wanda yaga werewolves sosai yayi mamakin yanda take dariya cos tinda yasanta bata taba yin koda murmushi bah dukda zallan kwayar idonta yake gani... ★★★★★★ Hannun su na rawa suka hau budewa, cikin tsananin firgice suke kallon kujeran datake zaune inda hannunta kawai suke gani tana shafa kan Zakinta wanda yake ta zaro harshe... Bayan sun gama budewa Arsh ya karba na mai Jan kaya wato Zad boy shima cikin firgici yake kallonta shi Sam arayuwar shi baitaba cin karo da mace irin ta bah. Gabadaya babu digon tausayi acikin ranta in fact batasan miye tausayi bah... Juyawa yayi wajen su Zad boy inda banda kuka babu abinda sukeyi Ahankali yataka zuwa gaban ta inda idonta a lumshe yake kaman mai bacci amma azahirin gaskiya dukda tabasu baya babu abinda bata gani Cikin sanyin murya yace" SHUGABA danAllah adan sausautawa Zad boy hukuncin ya mai tsauri dayawa" Ganin ko bude ido batayi bah yasa shi barin gaban ta cikin sanyin jiki Cikin dakewar murya yace"Danish!!, Ka kawo kayan aikin nan" Cikin tsananin firgici Zad boy yafara magana" danAllah karku cire min azzakari na ku yafe min bazan sake bah!!!" cikin kidima Amaya dake sharban kukan nata hukuncin take kallon kujeran ta sai asannan tasan nata hukuncin farilla neh akan na Zad boy nan da nan taji ta karaya taji duk fansan datake nema ya bace gabadaya taji ta yafe musu Ganin sun nufoshi ana kokarin danne shi tace" ku dakata inace soboda sun min fyade kuka yanke mana wannan hukuncin to Ni Amaya nayafe musu don haka kubarmu mutafi" Mikewan dasuka ga tayi neh yasa su Arsh sunkuyar da Kansu zuciyan su duk ba dadi amma babu wanda ya isa yakara furta ko da kalma daya yanzu Cakk numfashin su Zad boy yadauke dalilin ganin wanda basu taba zato bah....
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 372,985
  • WpVote
    Votes 19,586
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 287,155
  • WpVote
    Votes 24,842
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
GIRKINMU NA MUSAMMAN  by Hajaralabaran
Hajaralabaran
  • WpView
    Reads 37,677
  • WpVote
    Votes 1,081
  • WpPart
    Parts 5
wannan littafi zai koyar da yadda zamu sarrafa abincinmu cikin sauki batare da munkashe wasu iyayen kudi ba, za a shiryawa mai gida abincin fita kunya kala-kala.
zakisan koni waye by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 58,929
  • WpVote
    Votes 1,950
  • WpPart
    Parts 11
true love
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 439,094
  • WpVote
    Votes 30,535
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
Pearls Of Al Quran by UniqueMuslimah
UniqueMuslimah
  • WpView
    Reads 98,348
  • WpVote
    Votes 2,907
  • WpPart
    Parts 10
This book is just a little something to tell you how many benefits there are for you in just ONE Surah Subhaan ALLAH! So many benefits for us in THIS world and the hereafter In Shaa ALLAH! The Qur'an is the book of ALLAH (SWT) it was revealed to Our Beloved Nabi Muhammad (SAW) The Qur'an contains the Key to your Happiness! The Qur'an contains the Answers to your Questions! Say, (O Muhammad), "If you should love ALLAH, then follow me, (so) ALLAH will love you and forgive your sins. And ALLAH is forgiving and merciful." {Qur'an 3:31} ⭐⭐⭐⭐⭐⭐ I Hope You ALL Will Benefit From This Book In Shaa ALLAH! Assalamualaikum
WORLD OF RUMI by LailaAkbar9
LailaAkbar9
  • WpView
    Reads 78,796
  • WpVote
    Votes 2,938
  • WpPart
    Parts 50
Rumi's work and his life.