Smartn
14 stories
*BATOOL* by ayshagoni
ayshagoni
  • WpView
    Reads 12,163
  • WpVote
    Votes 486
  • WpPart
    Parts 3
This is my first story,if u found any mistakes am always welcome with corrections.Thank you
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 435,746
  • WpVote
    Votes 30,487
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 328,913
  • WpVote
    Votes 20,996
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
MEKE FARUWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 90,049
  • WpVote
    Votes 3,695
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam sai a nime su a rasa. Amira na da kishir uwa wacce sam basu shi da ita. Ko meke faruwa dake sanadin rabuwan ta da masoya ta? Ku biyo ni don jin inda labarin zata kaya.
RAYUWARMU A YAU by Zeenaseer01
Zeenaseer01
  • WpView
    Reads 40,270
  • WpVote
    Votes 2,362
  • WpPart
    Parts 50
Labari mai dauke da fadakarwa da ilimantarwa, ya faru ne akan yawancin abubuwan dake faruwa a wannan zamani, ta daga cin amana,butulci da kuma san zuciya...
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,992
  • WpVote
    Votes 27,149
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 225,504
  • WpVote
    Votes 16,168
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,881
  • WpVote
    Votes 18,432
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
CIN AMANA KO FANSA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 13,130
  • WpVote
    Votes 161
  • WpPart
    Parts 2
dagajin sunan base kun tambayaba ankai ruwa Rana tsakanin yanmata kuma yan uwan juna guda uku akan saurayi daya kushiga ku karanta dan jin yadda abun yake
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,366
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.