ummysada's Reading List
24 stories
KUNDIN HASKE💡 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 302,645
  • WpVote
    Votes 23,823
  • WpPart
    Parts 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 328,111
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,789
  • WpVote
    Votes 6,907
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 225,139
  • WpVote
    Votes 16,166
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
KU DUBE MU by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 17,735
  • WpVote
    Votes 781
  • WpPart
    Parts 2
Sojoji sun zame mana wannan babban jigo a rayuwa. Sune suke sadaukar da duk wani farincikinsu ciki kuwa harda iyali da jindadin rayuwa domin tsaron lafiyarmu....shin wace gudunmawa al'umma take bawa wadannan jarumai da iyalansu???
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,569
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 328,292
  • WpVote
    Votes 20,954
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
GUMIN HALAK by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 31,447
  • WpVote
    Votes 2,101
  • WpPart
    Parts 5
Talauci, kuncin rayuwa, danne hakki da rashin kyautata rayuwar na kasa yana daga cikin silar lalacewar al'umma a wannan zamani.
YANKAR KAUNA  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 31,351
  • WpVote
    Votes 3,693
  • WpPart
    Parts 20
"Wanena halan?" Daya daga cikin 'yan union ya tambaya. "Alhaji Usman na hwa. Baka gani ZUNNURAIN ga jikin lambar mota nai. Ko da yake duk kuna yaka hwadi ma magana ko yak'i da jahilci baku tai ba." Daya daga cikinsu wanda dagani direba ne yake fadi. "Allah wadaran naka ya lalace, ashe haka mutuminga yake, ko de cikin hushi yake ne, da azumin rabon abinci yakai kuma duk buda baki ga gidanai 'yan shiyarsu ka buda baki, kwano guda fa, kai 'kila ba shina ba'. "Shina wulai, Alhaji Usman Gwandu, duk fadin garinga anya da mai arziki nai, gashi zaune cikin talakawa, shekaran jiya ya bude gidan mai nai gazauro wolla inaga sati biyu kenan, duk wanda yibba aiki ba dangi nai na ba, haka yake kwansan matasa zuwa Abuja, Kaduna, Zanhwara, Sokwato yana basu aikinyi. Da yake ma yaransa duk mata ne shi yasa" "Inji wa? Wolla yana da Da guda, Umair ba kasanga yake ba, ance ko spain ko ina, nima jiya da natai hwadi ma Alhaji mai dakina ta haihu naji suna zantawa ze dawo jibi, wallahi Rago guda da buhun shinkahwa ya aiko min. Allah saka masa da Alkhairi." "Ameen shi yassa banga laihinsa ba, da ma ya nakada ma shegiya duka muga qaryanta, ita ba arziki ba daga dai ta dan tai boko shike nan tafi qarfin mazan gari. This story was first published on Facebook and whatsApp 2013, and am publishing it here unedited, so don't mind the errors pls