ummysada's Reading List
24 stories
KUNDIN HASKE💡 by Pherty-xarah
KUNDIN HASKE💡
Pherty-xarah
  • Reads 300,440
  • Votes 23,817
  • Parts 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
Dangantakar Zuciya by huguma
Dangantakar Zuciya
huguma
  • Reads 322,678
  • Votes 22,174
  • Parts 46
A heart touching story
ABADAN by huguma
ABADAN
huguma
  • Reads 156,957
  • Votes 6,884
  • Parts 23
is all about destiny again
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
AL'ADUN WASU (Complete)
BatulMamman17
  • Reads 217,391
  • Votes 16,015
  • Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
KU DUBE MU by BatulMamman17
KU DUBE MU
BatulMamman17
  • Reads 17,473
  • Votes 773
  • Parts 2
Sojoji sun zame mana wannan babban jigo a rayuwa. Sune suke sadaukar da duk wani farincikinsu ciki kuwa harda iyali da jindadin rayuwa domin tsaron lafiyarmu....shin wace gudunmawa al'umma take bawa wadannan jarumai da iyalansu???
KASHE FITILA by BatulMamman17
KASHE FITILA
BatulMamman17
  • Reads 242,767
  • Votes 18,191
  • Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
ABINDA AKE GUDU (Completed)
BatulMamman17
  • Reads 318,094
  • Votes 20,804
  • Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
GUMIN HALAK by BatulMamman17
GUMIN HALAK
BatulMamman17
  • Reads 31,061
  • Votes 2,101
  • Parts 5
Talauci, kuncin rayuwa, danne hakki da rashin kyautata rayuwar na kasa yana daga cikin silar lalacewar al'umma a wannan zamani.
YANKAR KAUNA  by Ummu-abdoul
YANKAR KAUNA
Ummu-abdoul
  • Reads 31,085
  • Votes 3,692
  • Parts 20
"Wanena halan?" Daya daga cikin 'yan union ya tambaya. "Alhaji Usman na hwa. Baka gani ZUNNURAIN ga jikin lambar mota nai. Ko da yake duk kuna yaka hwadi ma magana ko yak'i da jahilci baku tai ba." Daya daga cikinsu wanda dagani direba ne yake fadi. "Allah wadaran naka ya lalace, ashe haka mutuminga yake, ko de cikin hushi yake ne, da azumin rabon abinci yakai kuma duk buda baki ga gidanai 'yan shiyarsu ka buda baki, kwano guda fa, kai 'kila ba shina ba'. "Shina wulai, Alhaji Usman Gwandu, duk fadin garinga anya da mai arziki nai, gashi zaune cikin talakawa, shekaran jiya ya bude gidan mai nai gazauro wolla inaga sati biyu kenan, duk wanda yibba aiki ba dangi nai na ba, haka yake kwansan matasa zuwa Abuja, Kaduna, Zanhwara, Sokwato yana basu aikinyi. Da yake ma yaransa duk mata ne shi yasa" "Inji wa? Wolla yana da Da guda, Umair ba kasanga yake ba, ance ko spain ko ina, nima jiya da natai hwadi ma Alhaji mai dakina ta haihu naji suna zantawa ze dawo jibi, wallahi Rago guda da buhun shinkahwa ya aiko min. Allah saka masa da Alkhairi." "Ameen shi yassa banga laihinsa ba, da ma ya nakada ma shegiya duka muga qaryanta, ita ba arziki ba daga dai ta dan tai boko shike nan tafi qarfin mazan gari. This story was first published on Facebook and whatsApp 2013, and am publishing it here unedited, so don't mind the errors pls