Watt pad books
122 stories
Matar Mohammed by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 152,571
  • WpVote
    Votes 7,379
  • WpPart
    Parts 61
Started 10 July 2019 Finished 10 June 2020 NOT EDITED A story about how a thirty eight year old falls in love with a seventeen year old girl. Mohammed Umar Zama a very successful business man and the owner of many companies, restaurants, casinos around the world with a wealth even he could not count. He is a drug lord he sells weapons and drugs as a part time business to countries all over the globe which brings us to our lady Amina Abubakar Abdullahi a sixteen year old teenager with five over protective big brothers and she's not yet done with her high school. The last born of an honest Nigerian politician. The former Governor of Sokoto State a two times Senator and the current president of Nigeria This book has a huge age gap between Moha and Amina. If you have a problem with books with age gap then you have been warned. Happy reading. This is my third story and I hope you give it a chance YAR MODIBBO CE
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 907,200
  • WpVote
    Votes 42,873
  • WpPart
    Parts 99
BATUUL
DABAIBAYI (COMPLETED)✅ by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 47,605
  • WpVote
    Votes 3,826
  • WpPart
    Parts 36
...mahaifiyata ta 'bata tun ina da shekara takwas a duniya,... a lokacin da na dawo da sakamakon shedar kammala primary na tarar da gawar mahaifina kwance..., kawu na daya d'auki alwashin ruqo na ya guje ni a lokacin da nake tsananin buqatar sa...na tsinci kaina cikin mafarki da daddyna a kullum yana kuma jaddada min kada na bari haske na ya kufce min, lallai na kasance tare dashi..., se dai kuma na farka na ganni cikin wata rayuwa da ban ta'ba kawo wa cikin kundin littafin rayuwata ba...bayyanar Ammi na gefe guda kuma zaratan samarin biyu dake fad'i tashi a kaina, 'yan uwan juna, jini d'aya...shin ina zan kama?...
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
Jeeddahtou
  • WpView
    Reads 121,228
  • WpVote
    Votes 9,598
  • WpPart
    Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,872
  • WpVote
    Votes 6,920
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,464
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 910,336
  • WpVote
    Votes 71,732
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
💖SAHRA💖 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 248,928
  • WpVote
    Votes 11,776
  • WpPart
    Parts 59
Very hot romantic story?
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 363,437
  • WpVote
    Votes 19,472
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
SULTANAN SULTAN by Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Reads 11,433
  • WpVote
    Votes 406
  • WpPart
    Parts 5
Labarin masarauta,labarin sultanan sultan labarine akan kiyyaya da ta koma soyyaya