Eassher2's Reading List
13 stories
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,298
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
TALLAFEE  by RealHusbaahfama
RealHusbaahfama
  • WpView
    Reads 41,167
  • WpVote
    Votes 1,762
  • WpPart
    Parts 33
labarine dayakenuna rashin kyama tsakanin talakawa da mekudi da yanda mekudi idan yana dashi ze temakawa na kasa dashi
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU 2 by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 59,745
  • WpVote
    Votes 1,381
  • WpPart
    Parts 200
JANABA TA SAME NI, BAN YI WANKA BA SAI HAILA TA ZO MINI, YA ZAN YI WAJEN YIN WANKA
+7 more
A Muslim's Romantic Journey by KittyCrackers
KittyCrackers
  • WpView
    Reads 17,278,805
  • WpVote
    Votes 356,636
  • WpPart
    Parts 82
As a Muslim girl, marriage is one of Safia's biggest dreams. All her life she kept herself pure for her faith and her future husband. Although having never had experienced love, and occasionally doubting whether she will, Safia feels herself growing impatient being single. She then sends her family to search for 'the one.' Trusting her family, she decides to say yes to the first person her family finds for her. She believes she will get married and face all her problems with her husband by her side. Is it really as simple as that? Yusuf feels a void in his heart. He tries to deny it, but he knows his mother's not proud of him. He knows she wishes he could be a little more modern like his brother. He wanted his family to find him a wife while he could focus on his deen (faith), but his idea of a wife clashes with his mother's. Seeing that his family were struggling to find him someone he likes, he decides to take matters into his own hands. But is he rushing into decisions without thinking?
Because, Its Halal - muslim Romance #Wattys 2015#YourStoryIndia by zoyasait
zoyasait
  • WpView
    Reads 1,339,440
  • WpVote
    Votes 78,632
  • WpPart
    Parts 74
Always remember when you Fall in love Make it Halal and take them To Jannah. Here's bringing you a story which will change your view on everything. To make you believe that everything is not in your control and everything that happens...happens for your own good. Something everyone can relate to, a series of doubts, trust, faith, temptations, trials and Love. Ayaat wants nothing from life but to be happy and to make others around her happy but she also believe's that Allah gave us this life so he could test us. So what happens....when Allah SWT tests her? will she pass the test? Read on to find out!! Lots of love. Zoya!
AMRAH  by JustIndulgence
JustIndulgence
  • WpView
    Reads 16,846
  • WpVote
    Votes 640
  • WpPart
    Parts 8
It's a story of love, adventure, family, norms and cultural society and all its restrictions, rules, limitations and expectations. It's a story of a girl willing to risk it all for the sake of love. This story is in hausa language, but please excuse my dialect I'm from Sokoto and I know not many understand how we speak. So I have tried to mold my dialect to a more understandable one, I hope it works. Don't judge. #projectNigeria Ranked #60 out of 2.35k in Royals ~ May 2019 #52 out of 3.59k in Culture ~ May 2019
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,585
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
BEING BILAAL'S WIFE (Completed) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,731,888
  • WpVote
    Votes 11,028
  • WpPart
    Parts 7
THIS BOOK IS NOW A PREVIEW It wasn't the color of his eyes, or how they were hooded and look almost half asleep, everything took on life as long as she stared into his eyes. It was what she saw in them, what he made her see, how he looked at her, there was not a single stare of his that hadn't plunged her more in love with him, with his eyes he made her feel loved, he reprimanded her with them and he made her toes curl under her feet. All the deep, dark twisted side of him became opened to her, through his eyes, at his expressive best, or when they shifted to conceal a pain that he was sure revealing that would cause her pain. His Hazels. *** If Being Bilaal's wife came with a price, it was a tag worth every cent, every pain and sacrifice she'd made all her life..
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 756,110
  • WpVote
    Votes 63,874
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
HASKE!!! by khadeejarhbsu
khadeejarhbsu
  • WpView
    Reads 20,811
  • WpVote
    Votes 1,096
  • WpPart
    Parts 15
Labarine akan wata yarinya maisuna fateema,takasance mae shegen surutu fitsara ga uwa uba rashin kunya,lavarin ya kunshi bayyana niyar kauna...kubiyoni kusha lbr