Hausa novels
10 stories
SIRRIN BOYE by Ayshakurah
Ayshakurah
  • WpView
    Reads 12,657
  • WpVote
    Votes 462
  • WpPart
    Parts 4
Kirkirarran labarin jahilin uba wanda bai yadda da komai ba sai bin malamai har hakan ya sanyashi rabuwa da gudan jininshi saboda gudun talauci...
HADIN GWARMAI Completed by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 96,991
  • WpVote
    Votes 1,100
  • WpPart
    Parts 7
Ba abin mamaki bane wata rana ƙaddararmu ta Iya sauyaba, kamar yanda ta zama tushen fidda kai atsakaninmu duk da wahalhalu da ban-bancin ƙabilar da muke da ita, hakan yasa na kira Haɗin da sunan HAƊI IRIN NA GWARMAI, koda maqiyina bana masa fatan yin rayuwa kwatankwacin wanda na yita abaya. Akwai ilimintarwa gami da qayatarwa acikin wanan labarin mafi ban mamaki shine qololuwar haquri da juriya acikin duniyar data kewayeka da maqiyanka.......
Boyayyar soyayya by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 268,243
  • WpVote
    Votes 16,686
  • WpPart
    Parts 42
hausa language story meaning SECRET LOVE "love at first sight" this story is about a low class girl who fall in love with a wealthy handsome youth service copper. labarin SIDDIQA da ADYAN. coming soon inshaAllah 20votes and I will continue updating.........
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 40,255
  • WpVote
    Votes 2,212
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 285,344
  • WpVote
    Votes 20,486
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 6,140
  • WpVote
    Votes 419
  • WpPart
    Parts 19
True life story
LAILAH-DIZHWAR  by Zeenaseer01
Zeenaseer01
  • WpView
    Reads 216,626
  • WpVote
    Votes 9,134
  • WpPart
    Parts 107
labarin sarauta wanda yake dauke da kishi, mugunta, sankai, butulci da kuma soyayya, yana dauke da tausayi da kuma biyayyah wa iyaye, yana dauke da dunbi fadakarwa, da kuma nasiya akan rayuwa tayau da kullum.
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,569
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu
FAIROOZ LITTAFI NA FARKO  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 14,424
  • WpVote
    Votes 1,201
  • WpPart
    Parts 25
Tana tab'awa kuwa sai taji ta zuuuuuuuuuuu....Gaba ɗayanta hasken yazu k'ota zuwa cikin littafin, ma 'ana ta shige cikin littafin datake kallon hotuna cikinsa. Ga mamakin maryam sai ta ganta ta ɓullo cikin wata sabuwar duniya daban, da irin wacce muke ciki, domin dai inda ta tsinci kanta da ta duba sararin samaniyan-sa saita gansa kore da blue(shuɗi) sharrrr...." wannan wace irin duniya ce kuma" ? Maryam ta duba inda take gaba da baya! Gabas da yamma bataga kowa ba, daga can gefe guda kuma ta hango littafin da take kallo yana nan kamar yanda yake bai canza daga pagin data buɗe ba. "Ikon Allah! taya akayi nazo nan kuma?" lokaci ɗaya tsoro ya ziyarci zuciyarta, Nan take tafara karanto addu'oi a bakinta, bakin nata har rawa yakeyi saboda tsoro da firgico..... Tafiya tafara zuwa inda littafin yake, ta kai hannu domin ta d'auka, sai littafin ya matsa daga inda yake, tasake kai hannu karo na biyu nan ma littafin yasake matsawa, batareda kuma taga wanda yake taɓa littafin ba, zuwa yanzu Maryam taji tsoro yayi k'aura daga zuciyarta, dan haka sai ta cigaba dabin littafin, babban burinta shine: tasamu damar rik'e littafin ko da ta hakan Allah zai sa taga hanyar da zata maida ita duniyar data baro. Ash'nur pyar mera dil.
NA CUCE TA by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 424,861
  • WpVote
    Votes 24,708
  • WpPart
    Parts 50
it's about destiny