MBA
13 stories
SANADIN MAHAIFINA  by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 4,580
  • WpVote
    Votes 331
  • WpPart
    Parts 26
Gajeran labari ne, da yake nuna ILLAR FURUCI musamman cikin fushi. wannan littafin labari ne akan wasu ƴan mata wanda a ranar ɗaurin aurensu mahaifinsu ya furta mummunan kalami a kansu wanda wannan kalami ya bibiyesu kuma yayi sanadiyar rugujewar rayuwarsu. labari ne mai taɓa zuciya.
News & Updates by Wattpad
Wattpad
  • WpView
    Reads 57,350,023
  • WpVote
    Votes 413,355
  • WpPart
    Parts 90
Stay connected to all things Wattpad by adding this story to your library. We will be posting announcements, updates, and much more!
Muqqadari Ne by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 86,353
  • WpVote
    Votes 7,652
  • WpPart
    Parts 46
Kaddara kalma ce me girma Wanda Allah Kan jarabci bawansa da ita Amma kuma yayi alkawarin lada me girma to whosoever ya karbe ta, yadda DA Kaddara is a sign of a muuminun. * * * Koda wasa kayi tunanin zan aureka ko zan soka kayi kuskure, virginity is every woman's pride and proud but ka cuceni ka rabani da darajata, me kkeso na kaiwa mijina? * * * Kuka take sosae kamar donshi tazo duniya idonta yayi jawur kamar qarashi. "why am I alive? " shi ne tambayar data kasance take yinta a kullum. Rayuwarta abin tausayi ce, abubuwa masu girma Ke faruwa da ita. "I'll accept and stand beside u" Itace Abinda take jira Daga Gurin wanda Ta dade tana so Amma besan tanayi ba MA. Inner self enta Ke gaya mata komae MUQQADARI NE Follow me on this journey to have an insight on rayuwar mupheeyda . Wacce Kaddara ce haka? Waye yyi danyen aikinan? WA take so? Ze sota? Who will accept her? I've all the answers you need dont skip a word let alone a page. Muqqadari ne Ammin su'ad ce?
FAIROOZ LITTAFI NA FARKO  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 14,340
  • WpVote
    Votes 1,201
  • WpPart
    Parts 25
Tana tab'awa kuwa sai taji ta zuuuuuuuuuuu....Gaba ɗayanta hasken yazu k'ota zuwa cikin littafin, ma 'ana ta shige cikin littafin datake kallon hotuna cikinsa. Ga mamakin maryam sai ta ganta ta ɓullo cikin wata sabuwar duniya daban, da irin wacce muke ciki, domin dai inda ta tsinci kanta da ta duba sararin samaniyan-sa saita gansa kore da blue(shuɗi) sharrrr...." wannan wace irin duniya ce kuma" ? Maryam ta duba inda take gaba da baya! Gabas da yamma bataga kowa ba, daga can gefe guda kuma ta hango littafin da take kallo yana nan kamar yanda yake bai canza daga pagin data buɗe ba. "Ikon Allah! taya akayi nazo nan kuma?" lokaci ɗaya tsoro ya ziyarci zuciyarta, Nan take tafara karanto addu'oi a bakinta, bakin nata har rawa yakeyi saboda tsoro da firgico..... Tafiya tafara zuwa inda littafin yake, ta kai hannu domin ta d'auka, sai littafin ya matsa daga inda yake, tasake kai hannu karo na biyu nan ma littafin yasake matsawa, batareda kuma taga wanda yake taɓa littafin ba, zuwa yanzu Maryam taji tsoro yayi k'aura daga zuciyarta, dan haka sai ta cigaba dabin littafin, babban burinta shine: tasamu damar rik'e littafin ko da ta hakan Allah zai sa taga hanyar da zata maida ita duniyar data baro. Ash'nur pyar mera dil.
ITA WACE CE? (Complete Book1) by StarNucee360
StarNucee360
  • WpView
    Reads 83,006
  • WpVote
    Votes 4,428
  • WpPart
    Parts 57
Let see what is all about 💋
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 541,298
  • WpVote
    Votes 51,323
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
KUKAN KURCIYA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 111,644
  • WpVote
    Votes 10,612
  • WpPart
    Parts 30
Labarai mai tab'a zuciya
MATSALARMU A YAU!  by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 65,069
  • WpVote
    Votes 7,370
  • WpPart
    Parts 38
MATSALARMU A YAU! Ammin su'ad Nadia kyakykyawar, matashiyar budurwa ce wadda tarbiya, addini da Boko suka ratsa ta, mafarkin ko wanne namiji Sede Nadia Nada matsala kwaya daya tak shi ne rashin uba! Wanne irin rashin ubane? Mutuwa yayi? Kokuwa bata yayi? Ko akasin haka? Wanne kalubale Nadiya zata fuskanta a Rayuwarta? meye ne cikin labarin nan? Ku biyoni ni shatuuu don jin Wacce matsala ce wannan! The writer of MUQQADARI NE ...ME RABO KA DAUKA GIDAJEN MU Always AMMIN SU'AD
NA YI GUDUN GARA-2019✅ by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 93,281
  • WpVote
    Votes 8,432
  • WpPart
    Parts 50
Ku shiga ciki ku kashe kwarkwatar idanuwanku, asha karatu lafiya.
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,542
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu