HajaraNamadi's Reading List
33 stories
IDAN AN CIZA..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 6,750
  • WpVote
    Votes 238
  • WpPart
    Parts 22
LABARIN WASU MASOYA GUDA BIYU, DA SUKA FUSKANCI KALUBALEN RAYUWA TA FUSKAR BAMBAMCIN MUHALLI DA ASALI
YARIMA ASAD (saban taku) by khadeeyofficial2021
khadeeyofficial2021
  • WpView
    Reads 398
  • WpVote
    Votes 7
  • WpPart
    Parts 1
labarin soyayya akan wani dan sarki da wata yarinya wadda ta azabtar da ita kuma lokacin da ya kamu da rashin lfy yarinyar ta aureshi batare da sanin iyayenta
BAKON MUNAFIKI!!👺🏡👪(BA NA MUTUM DAYA BANE)PAID NOVEL.. by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 1,143
  • WpVote
    Votes 43
  • WpPart
    Parts 6
labarin ruguntsumi wanda MUNAFIKI daya ya dabaibaye komai na zumunta. Gefe daya labarin na cunkushe da tacacciyar kauna marar gauraye.. kada ku manta labarin BAKON MUNAFIKI (BANA MUTUM DAYA BANE) yana daya daga cikin litattafan ZAFAFA BIYAR 💕
Bonded. by WinterBearz
WinterBearz
  • WpView
    Reads 28,519
  • WpVote
    Votes 1,762
  • WpPart
    Parts 10
Book 1: Ghost_writers_ Khadija Nasir is caring and responsible, but like anyone else, she wants to be seen and loved. She's married off to Yusuf Ladan, a wealthy workaholic, to honour their grandparents' wishes after their parents' death. Not everyone supports the marriage-but they try to make it work. The question is: Will he make time for her? And can love grow where duty began?
Captain Saleem👮 by HafsatTalbaa
HafsatTalbaa
  • WpView
    Reads 2,514
  • WpVote
    Votes 74
  • WpPart
    Parts 3
Story akan wani saurayi mai suna captain Saleem da wata yarinya feenarh su saleem masu kudi ne su feenarh kuma talakawa ne .
His Halal Wife by FatimaBabaGujbawu
FatimaBabaGujbawu
  • WpView
    Reads 9,866
  • WpVote
    Votes 249
  • WpPart
    Parts 5
NOW IN PAPERBACK *Sequel to His Surrogate Wife By Fatima Baba Gujbawu He loved her but she left simply because she was there to give him a baby, which she did but she took a part of Najib with her and left a part of her with him. Najib Ahmad got what he wanted; His perfect little Family with Zainab and Asad but he still craves Fatima's presence at times. Zainab's world revolves around Asad and Najib until an old buried past threatens her bond with her son and also her love life once again. Secrets that were meant to be hidden will be unraveled after all everything is fair in love and war and this is a war for love, Will love win or will Love die? When Najib finds Fatima, Will he be willing to risk his relationship with Zainab yet again? And this time, will Fatima be The Surrogate mother of his son or His Halal Wife? •Available on OkadaBooks for Nigerian Residents & on Selar.com for Non-Nigerian Residents.
BAN FARGA BA.. by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 162,848
  • WpVote
    Votes 1,494
  • WpPart
    Parts 22
Hattara dai iyaye masu barin ƴaƴa kuna tafiya aiki maiyasa wasu matan suka fi bawa aikinsu muhimmanci fiye da iyalansu read This novel labarine wadda ya faru a gaske ba kage bane, labarine mai tsuma zuciyar mai karatu da sauraro .....
COLONEL UBAIDULLAH by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 24,060
  • WpVote
    Votes 1,452
  • WpPart
    Parts 33
labari ne akan wani saurayin Soja akwai (tausayi soyayya cakwakiya hassada munafurci kar dai na ciku) kudai ku bibiye labarin
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,628
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
Replacement Bride by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 233,205
  • WpVote
    Votes 19,151
  • WpPart
    Parts 38
Amani wasn't ready for marriage, nor was she willing to marry her cousin. She was just 17 and had recently rounded up her secondary school. Her intention was to further her education before thinking about marriage but then something happened, something very big... *** Hamid was set to marry Rahmat Ali, his colleague and long-term girlfriend. She was the girl he had ever dreamed about and the girl he would forever risk his life for. But just a day to their wedding, she was caught up in a big mess that forced his parents to replace her with his cousin, Amani. •••••••••••••••••••• Whatever your relationship status is, read this story at your leisure time. It is not your usual love story of a boy and girl, it is a lesson to behold. •••••••••••••••••••• Dedicated to all my fans, I love you all💝