Bomby
6 stories
SHU'UMIN NAMIJI !!    (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 414,483
  • WpVote
    Votes 25,028
  • WpPart
    Parts 75
Labarin Zaid da Zahrah...."Idan har yaudara zata zamemaka abun ado mai zaka amfana dashi acikin rayuwarka ? Miye ribar aikata zina da fasiƙanci ? Natsaneka Zaid ! Natsaneka !! Bana fatan Allah yasake haɗa fuskata da taka fuskar har gaban abada".....
DOGARO DA KAI  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 39,635
  • WpVote
    Votes 2,626
  • WpPart
    Parts 24
It's a Hausa story, based on self confidence, love, business, Hausa culture and lot more. Zainab yarinya ce da ta Dogara da kan ta, ta dalilin sana'ar da take takama da ita. Hakan yasa 'yan uwanta matasa su ke koyi da ita wajen ganin sun dogara da kansu. Katsam! Kaddara ta haɗa ta Samir Alkali da Hafeez Sulaiman. Matasa ne da su ka dogara da kan su, su ka kawo rud'ani a rayuwar Zainab. Shin waye gwarzon?? Ku tsunduma tsundum acikin wannan gajeren labarin.
BAKIN DARE by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 63,014
  • WpVote
    Votes 4,272
  • WpPart
    Parts 21
heart touching story
BAKIN RIJIYA...ba Wurin Wasan Makaho Bane by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 114,687
  • WpVote
    Votes 8,279
  • WpPart
    Parts 39
Meya sanya arayuwa nayi rashin sa'an zuwana duniya gaba d'aya? Mesa zanso mutqaunar mutuwarsa akan Koda k'wayar idonsa ya sauke Akaina?? Mesa nayiwa Kaina wannan rashin adalcin?? Mesa wannan bakar zuciyar tawa bata dasamun San waninkaba yaa shammaz?? Poojah ita Kad'ai take wannan tunanin tana rusar uban kuka, tarasa Meke mata dad'i arayuwa ji takeyi tamkar ta sanya wata rayuwar daban ba wannan ba! Inama d'an Adam yana da damar sauya komai zuwa tsarinsa!!! Wlhy yaa shammaz danayi wurgi da wannan wahallen zuciyar tawa Kozan sarara da wutar qaunarka datake dad'a ruramun kullum kwannan duniya.....
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,616
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,658
  • WpVote
    Votes 41,036
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.