Yersmeen_Siph's Reading List
3 stories
The Life Of Zara by fatimahzarah
fatimahzarah
  • WpView
    Reads 82,922
  • WpVote
    Votes 1,813
  • WpPart
    Parts 16
Highest Ranking #153 in mystery/thriller Please... I begged with the little energy I have left. Don't throw me out right now please! You will leave now! He commanded. Staring at me with eyes full of hatred. You are disgusting he added. Please.. I pleaded with teary eyes. It is late at night. Not only that, it is raining heavily. If he throw me out I will have nowhere to go. I'm getting scared. Get out now! he shouted making me stumble and hit the wall behind me. Is this not what you wanted? He aksed coming closer. You wanted to marry me. You have got your wish. But living with me will be hell for you. His gaze scrutinizing me and burning my insides. Please just don't throw me out. Not tonight, not in this rain. I begged with the little I have left. Your innocent act won't work on me save it! He dragged me towards the door. I jerked away from him falling down on the floor. He turned to look at me. I stood up determined to make him not to throw me out. I beg of you to let me stay, think of me like you would your
Loving Zarah by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 66,478
  • WpVote
    Votes 5,832
  • WpPart
    Parts 14
He needed help She helped him He needed guidance She guided Him He needed love She loved him He was lost She found him She was broken He mended her She cried He wiped her tears She was in pain He was her cure She was lost He found her ......................
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,697
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******