My reading list
39 stories
💖💝 YUSRA💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 69,511
  • WpVote
    Votes 4,671
  • WpPart
    Parts 16
----
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,733
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
MAKAUNIYAR HANYA by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 123,714
  • WpVote
    Votes 13,306
  • WpPart
    Parts 112
labarin wata matashiyar yarinya ce budurwa! Wacce bata iya zaman Aure, a duk lokacin da ta kasance matar wani, sai ta yi sanadiyyar rasa rayuwarsa. hakan ya sanya ta zamo tamkar mujiya cikin jama a, wasu na kiran ta da mayya, wasu suce Aljana ce!. Ku biyo alkalamin Ashnur pyar dan jin gaskiyar lamarin.
Gidan Bature by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 69,772
  • WpVote
    Votes 3,361
  • WpPart
    Parts 10
Romantic Love story&Family Saga
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,264
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
DUNIYA MAKARANTA by sadiyah2
sadiyah2
  • WpView
    Reads 11,607
  • WpVote
    Votes 589
  • WpPart
    Parts 7
labarin rayuwa da abubuwan data kunsa na farin ciki,bakin ciki,samu,rashi,cin amana, da rikon amana
Chronicles Of A Hausa Girl by Nabeelarh04
Nabeelarh04
  • WpView
    Reads 83,169
  • WpVote
    Votes 7,301
  • WpPart
    Parts 18
The Hausa people of Nigeria have a very rich culture. See how Hausa girls go about with their lives in this generation through Nafisa, a girl who lives in Kano. She hates how the Royal kids in Kano are respected more than normal kids. She gets scholarship to Arewa Royal School which was established by the Emir of Kano, Alhaji Ahmadu Haladu(2). And that was how she started getting involved with Mujahid, the royal grandson. -The characters and events of this book are based on fiction. It is not available to hurt or mock people. Its purpose is entertainment.
Hafsat Elham by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 103,695
  • WpVote
    Votes 6,597
  • WpPart
    Parts 31
Don't miss out,the love tragic saga
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 224,366
  • WpVote
    Votes 13,792
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.