Aeasha's Reading List
192 stories
SADAUKARWA by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 64,857
  • WpVote
    Votes 8,187
  • WpPart
    Parts 94
ne na izzar sarauta, ta shafi kumalabari rayuwar convert da suke musulunta mu musulmai Muke Gaza tallafa musu su rayu cikin musulunce, muke hanasu inuwa, idan mun basu inuwar kuma toh fa semu tsangwamesu mu gorata musu, mu damesu da kyara, darasussukan da suke cikin wanan labari darussane da kowane musulmi yakamata ya daukesu, gudunmawace ga dukkan Wanda suka musulunta ko suka fuskanci rayuwar haka, sanan wanan labari Zan iya cewa bai shafi kowaba Dana sani, wata baiwar Allah ce ta kawomin shi, wacce Bata damuba da in fidda sunanta ko boye ba, Bata damu danayi Kari ko nayi ragi ba cikin LABARIN ansamu dacewar rayuwarta sak da littafina na tambari Wanda saboda wasu dalilai masu karfi ya tsaya, shine taso na maye gurbinsa da nata labarin dn sunyi kamanceceniya, Ina godiya GAREKI MARY ANN RAHMATULLAH, Allah ya dawwamar dake Akan addinin islama, ya Kara Miki juriya ya dubi SADAUKARWARKI.
AKIDA LINZAMI  by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 3,252
  • WpVote
    Votes 312
  • WpPart
    Parts 3
Aƙida kan iya zama linzami akan tafarki na Rayuwar Ɗan Adam Aƙida kan iya zama linzami da zai ja kansa da kansa ?? ( yayi jagora a fagen tafiyar rayuwar Ɗan Adam ) . Ba koyaushe Ɗan Adam yake da zaɓi ba akan aƙidar sa . A hankali aƙida take sanɗar Ɗan Adam har ta shiga ta saje da halayyarsa da kafin ya farga tayi masa rumfar da ba shi da zaɓi wajen irin yanayin da zata iya zo masa da shi . Amma me zai faru a lokacin da aƙidar ta zurfafa har ta kai mai ita ga makancewa daga ganin zuzzurfan ramin da ya mamaye kan tafarkin aƙidar sa ?? Ya kuma gaza wajen riƙo linzamin akiɗarsa maimakon haka sai ya sakar mata linzami har ta kai maƙuryar ƙurewar da ta birkice ta jirkita ta rikiɗe ta koma mummunar akiɗar da ta zama guba sannan kuma annoba acikin al'umma sannan ta jefa mai ita a hallaka mafi munin ji da gani . Anya Salman bai yi fargar daji ba ? Lokacin da ya farga ya fara yunƙurin riƙo linzamin aƙiɗarsa ya dawo da ita bisa kyakkyawan tafarkin da ainahi ya gina akiɗar zuciyar sa a kai , a kuma dai-dai lokacin ne zuciyarsa tayi masa tirjiya ta jaa ta toge sakamakon aƙidarsa da tayi arangama da wata aƙidar da take mabambanciya da ta shi . So kuma yayi tasiri irin nasa ta hanyar sarƙe tsakanin aƙidun biyu da suke kishiyoyin juna ba tare da ya lura da tazarar da ke tsakanin su ba . Sannan a ƙarshe zuciyoyin su suka zaɓi da suyi watsi da tasirin aƙidunsu su rungumi junan su a tsakiyar bigiren da ko cikin shuɗaɗɗun mafarkai irin na baccin tsakiyar hunturu , ɗayan su bai taɓa tsintar kansa a ciki ba sai ga rayuwa ta juya musu aƙida kuma ta musu jagora . Shin wai gaske ne aƙiɗar ka linzamin ka ??? Sahihiyar amsar tana ga Salman tare da Madinah .
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 139,614
  • WpVote
    Votes 11,069
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
AUREN SOYAYYA by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 141,575
  • WpVote
    Votes 9,273
  • WpPart
    Parts 78
Rikicin Auratayyarmu ta hausawa, da hanyoyin gyarasu.
JEJIN ƘWANƘWAMAI by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 1,270
  • WpVote
    Votes 56
  • WpPart
    Parts 6
"Kai amanu ka tashi wani yana ciremin tazugen wando ina kwance" "Dallah ka rabu dani to ni na cire maka,ko kalan ka hana mutane bacci kawai" Kan ya rufe baki ji kake tassssss........ Waye ya mareshi???? Tambaya ce banida amsarta..... zazzafan karamin labari mai cike da bada dariya,kuma duk bada sisin ki ba ko sisin ka ba. bukata ta a bani hadin kai
INAYAH(Riba Biyu) by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 8,640
  • WpVote
    Votes 378
  • WpPart
    Parts 7
love/familysaga/inside life
KALLABI..! A tsakanin Rawuna... by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 49,243
  • WpVote
    Votes 5,553
  • WpPart
    Parts 41
The gap between Love and Hate is not the same as the gap between Death and Life ... But to be killed or to win is one thing ... you are nothing .. in terms of Drawing Fate .. To die or not to live must be shared on two things ... Love and Destiny ... do not blame the pen of destiny Karka kalubanci zanen ƙaddara!!!
GINI DA YAƁE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 21,647
  • WpVote
    Votes 3,164
  • WpPart
    Parts 44
Duhuwa itace abinda yake baibaiye da wannan ginin Ali ! Tayaya zaka yi ƙoƙarin gini akan ruɓaɓɓen tubali! Ginin da kuma yaɓen dukkaninsu ababen banza ne idan har aka samu tangarɗa awurin tubali! Tubali shine gini shine kuma yaɓe! Kayi kuskure daga wargaza nagartar tubalinka ta hanyar dasa tubalin toka a maimaikon na ƙaƙƙarfan dutse. Tirr da muguwar rayuwar ka Ali!!!
Lawh-Al-Mahfouz by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 3,427
  • WpVote
    Votes 703
  • WpPart
    Parts 17
Ina hanya? Ina mafita? Ina zata bi ta ga haske a rayuwar ta? Ya zama dole tayi zabi tsakanin rayuwar ta da kuma abunda ta dade tana so da muradi a rayuwar ta. Ya zama dole tayi zabi tsakanin rayuwar ta da kuma farin cikin wanda ta fi so fiye da kowa da kuma komi a kaf fadin duniya. Koh a mafarki, Hadiza bata taba tunani irin wannan rana zai zo ba a rayuwar ta; bata taba tunanin zata sama kan ta a cikin rudun da take ciki ba sai dai kuma ta san cewar duk abunda ke faruwa a cikin rayuwar ta rubataccen lamari ne, wanda Allah ya riga ya rubuta faruwar shi tun kan ta zo duniya. Tana da tabbacin cewar da za a buda takardan Lawh-Al-Mahfouz, toh tabbas za a sama abunda ke faruwa da ita ta a cikin shafin da aka ware musamman dan rayuwar ta. Lawh-Al-Mahfouz is a story of pain Of sacrifice Of strife Of longing A story of undying love.
UWARGIDAN BAHAUSHE by Ta_Kwalam
Ta_Kwalam
  • WpView
    Reads 79,982
  • WpVote
    Votes 11,209
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman