Deejerh's lib
24 stories
My Days At Crown School (BOOK ONE) COMPLETED  by yewandejoseph
yewandejoseph
  • WpView
    Reads 482,564
  • WpVote
    Votes 69,903
  • WpPart
    Parts 68
"Everyone was willing to do all it takes to attend Crown School, but only the best scholar made it every year." My Days at Crown School tells the story of Suzy James. The girl who made it into the best school in Lagos. Out of all the things she expected Crown School would offer her, she never thought there was a secret admirer waiting to receive her, including friends who would change her life forever. THIS STORY IS NOW AVAILABLE IN PRINT FOR PRE-ORDER 👇 Link in my Wattpad Bio 🎉First runner up of African Writer Teen fiction.
the billionaire's kid | ✔️ by svdsouls
svdsouls
  • WpView
    Reads 6,518,710
  • WpVote
    Votes 178,817
  • WpPart
    Parts 66
after a one night stand, the billionaire, Alexander Wilson, never knew that he had a 6- year old daughter. What happens when they meet again, and Alexander finds out that, Becca Anderson, his ex- co worker and ex-friend, lied to him and kept his daughter a secret Check the story out to find out what happens next with the little family cover made by the amazing @m_rainberry
The Ruthless CEO by Ina_f23
Ina_f23
  • WpView
    Reads 1,631,045
  • WpVote
    Votes 55,077
  • WpPart
    Parts 36
He cornered me against the wall with both of his hands on either side of my head. I could smell his mint breath against my lips. we were so close to each other that a single move from me would result in our lips smashing against each other. "The next time I see you getting cozy with another guy, I'll kill that guy and make your life a living hell, AvaGrace," Sebatian whispered dangerously low in my ear making me quiver with fear. "DO.I.MAKE.MYSELF.CLEAR?" He said, gritting his teeth together. I didn't want to nod, but I nodded. I didn't want to fear him, but I feared him. I didn't want to succumb but I succumbed. * Sebastian Salvestro is an Italian billionaire. He's got everything a man could ask for, good looks, a greek god body, unlimited bank balance and a different woman in his bed each night. But he is harsh, cold and absolutely ruthless. To top it all, he has a dark past and does not believe in love. On the other hand, enter AvaGrace Wilson, his shy, clumsy and innocent with a capital I secretary. Sebastian wants her. No, he doesn't love her. He wants to claim her. Will it be possible? Read to find out. Amazing cover made by: Waverly Ace
Burnt Embers by Humylash
Humylash
  • WpView
    Reads 147,402
  • WpVote
    Votes 18,556
  • WpPart
    Parts 38
Meet Khadijah an introvert and a very patient lady who got married at the age of 20 to her childhood heartthrob Ahmad who turned out to be the opposite of what everyone knows . Meet kabeer a 34years old divorcee with an adorable kid Afreen who loves Khadijah to bits. It's a story of two beautiful souls whose love is burnt to ashes by those whom they love and trusted with their lives .
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 103,845
  • WpVote
    Votes 7,419
  • WpPart
    Parts 50
labarin na 'kunshe da Yaudara, Kiyayya, Soyayya, Tausayi, rikon Amana, Nishadi, Rudani, Juriya, Kaddara, Son abun duniya,......... A takaice! littafin na kulle da sako dan nishadantar, wa'azantar da mai karatu. In Summary........ Saifullahi (Saif) yarone, dangatan dangi, uwa uba harda sauran dangi, babu abunda yataba naima ya rasa, Saif nada ilimin arabic da boko, ladabi da biyayya dan gidan hutu da tarin dukiya saidai yanada Mahaifi Alhaji Sadiq (daddy), mai murdaddiyar ra'ayi, dan jari hujja, bin Bokaye kamar abin adone gun Daddy,...... mahaifiyar Saif Hajiya Salma(mommy), macace maison ra'ayin mijinta saidai Mommy bata yarda ta biyemai gun bokaye ba ....... shin ko Daddy da Mommy zasu amince da bukatar Saif a soyyaya!???? **************** Zinaru yarinya ce kekkyawa yar Sarkin Garin Rano, kaddara da kiyayya sukasa tagano ita yar tsintuwace ba yar Sarki ba, hakan yasa tazo kasar Nigeria domin naiman iyayenta..... shin ko zata gansu raye? ko amace????????
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,758
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
HIBBA by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 74,496
  • WpVote
    Votes 4,139
  • WpPart
    Parts 90
True live story Labarin da ya faru a zahiri
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,334
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
K'WARK'WARAH....(ITAMA MATAR SARKI CE) by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 302,588
  • WpVote
    Votes 50,735
  • WpPart
    Parts 113
A zanen da Alkalanin kaddarar su ya zana musu! Akwai Soyayya! Akwai Sadaukarwa! Dan haka zanen kaddarar su a hade take su Uku! Babu wanda ya isa tsallake na wani ba tare da ya faɗa na wani ba! Jaamal! Jannart! Sarah! Sun rayu akan abu daya! Kuma sun haɗakar soyayyan Abu daya! Domin farin cikin mutum daya domin samun farin cikin mutum daya! Dole sai an sadaukar da farin cikin mutum daya