Ammiey_khabeer's Reading List
98 stories
SOYAYYA KO SHA'AWA by jami1020
jami1020
  • WpView
    Reads 157,456
  • WpVote
    Votes 5,364
  • WpPart
    Parts 60
labarine da ya kunshi rikitacciyar soyayya da ramuwa,Wanda masoyan suna son juna Amman sun kasa gasganta haka Wanda har suka kusa su rasa juna hmmmm me zai faruuuu
BA'A KANTA FARAU BA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 122,421
  • WpVote
    Votes 8,167
  • WpPart
    Parts 38
Tace "ke ni kin isheni, kin saka ni a duhu, me kike nufi da waďannan zantukan? Nace "kin sha faďa mini yadda mace ke gane tana ďauke da ciki da yanayin da ake ji, haka ma a makaranta an faďa mana ďaukewar al'ada yana ďaya daga cikin alamar ďaukar ciki. To ni yau Umma kusan wata na biyu kenan banyi ba, kuma ina jin sauyi sosai a tare dani".
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,659
  • WpVote
    Votes 17,323
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
TSINTAR AYA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 44,597
  • WpVote
    Votes 4,897
  • WpPart
    Parts 42
Labarin TSINTAR AYA, labarine daya shafi b'angarori da dama na rayuwar damuke ciki a yanxu, musamman b'angaren sayafi kowanne wato b'angaren auratayya. Abubuwa sosai masu zafi da ilmantarwa, fad'akarwa tare da nishad'antarwa suna cikin wannan faifan. Daure ka bibiyi wannan littafin domin samun abinda ya dace kada ku bari abaku labari.
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 66,095
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 311,814
  • WpVote
    Votes 38,002
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
💖💝 YUSRA💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 69,507
  • WpVote
    Votes 4,671
  • WpPart
    Parts 16
----
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,224
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 269,212
  • WpVote
    Votes 32,604
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️