0misspurple0's Reading List
6 stories
ONE YEAR GAP✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 208,993
  • WpVote
    Votes 8,052
  • WpPart
    Parts 13
"Daada, Maama; Did I for once told you what I want? You've always chosen what to wear for me, what I should eat, where I should go, even the environment I should stay in. Isn't that enough for you to grant my only wish?. It's okay if you don't want to, I might have been a burden on you. I'm sorry," with that, she sprinted to her room, locked it and broke into tears, ignoring their knockings. * "I think I will let you to study abroad,but only under one condition; you have to get married; for I couldn't let you there all by yourself," Daada spoke haltingly, hoping she wouldn't agree, but her answer made his hope vanished. "It's okay, Daada, who's the guy? And have you started processing my admission?" She asked, a wide grin plastered on her face, not caring about the marriage thing, she thought it was all a threat. "It's Sadeeq, Alhaji Mustapha's son. But he studies in Qatar, that means you will also study there," Daada encapsulated, his face deviod of emotion. Ihsan looked up at Daada, and wanted to bellow out the words, but they came out as a whisper "Daada..you mean Sadeeq? He's just 19 years old. How would I marry him? Who will take care of who? Uhm Daada?" She slurred, tears rolling down her cheeks. "He is. And would take good care of your health. What's there in marrying him? Isn't he a man?" Daada inquired. "There is; it's just a one year gap between us. And he isn't a man in my eyes," she reprimanded and broke into tears. _____ What would happen to Ihsan? Would she agree on studying abroad? Fighting for her health, at the same time marrying the guy she looks down onto? As she would always avow "It'sjust a one year gap." It would be a hilarious roller coaster ride. Tag along. Your's always__AYSHATOU.
Ex Boyfriend Turned Husband by crazygal88
crazygal88
  • WpView
    Reads 1,323,163
  • WpVote
    Votes 11,966
  • WpPart
    Parts 6
"what are you expecting from this marriage?" I asked. "Whatever a husband should expect from his wife" he replied in an emotionless way. "Which are?" I probed for a detailed answer "Love. Honest. Loyalty. Family. Sex" he recited like it was maths formula which he has been reciting for years. "Oh" my mouth fell open and I didn't know how to respond. His gaze curious, curious of what I will say, "You have my loyalty and honesty. There will be no one else in my life as long as I am your wife. But..." "But?" "But I am not going to sleep with you", I said. "You will" his voice pierced my thoughts. I looked up into his eyes which were staring at me with arrogance and confidence. "No. I won't" I said confused by his reply "Yes you will. You will sleep with me and that too willingly" he smirked "Why would I do that?" I asked "Are you trying to tell me that you plan to stay virgin for the rest of your life?" He stood in front of me, trapping me in between his ape like body and the kitchen counter. His closeness stirred my feelings. Suddenly I had doubts on my own words. Can I possibly try to keep my virtue intact with this man living under the same roof as me? ****** Taking marriage for granted was the biggest mistake Maithili has done in her life. Because she ended up marrying her ex boyfriend without her knowledge. She regrets that but is it really her biggest mistake or will it become her biggest blessing? Will her marriage work or will she get het heart broken again by the same guy?
Her Boyfriend, My Husband by RaaziWriter40
RaaziWriter40
  • WpView
    Reads 514,118
  • WpVote
    Votes 56,732
  • WpPart
    Parts 67
The lives of Maryam, Yusuf, Zainab and Abdallah. How are they connected? Read to find out! * #1 in Arewa #1 in Muslim #1 in Maryam #1 in Zainab #1 in Yusuf #1 Abdallah #3 in Nigerian The first few chapters of this story are a little bit cringy and I must admit, poorly written so read at your own risk! But as you go on, I promise my writing gets better so come along and join me on this journey!
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,713
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,721
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,756
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.