husnah126's Reading List
14 stories
HE IS ROYALTY (AWAITING EDITING 😉) by ummiejimada
ummiejimada
  • WpView
    Reads 1,512,298
  • WpVote
    Votes 123,985
  • WpPart
    Parts 56
He is the only son of the king Heir to the throne The most selfish and arrogant man you'll ever come across When he speaks everyone listens....... Then there she is, An innocent orphan Forced to be a maid in the palace But that is not her deepest story.............. A story of two different people who hated each other at first sight but only one has the right to show physical hatred towards the other, But what happens when one starts developing feelings for the other? Could it be one sided? Or will they go head over heels for each other? * * "What is your name" he asked sounding so angry "Jadwa" I answered trembling because his voice sounded like tunder to my ears "Open your mouth and reply me with words when i speak to you and how dare you stand when i am standing" he shouted sounding louder then before walking closer to me * * * Just a sneak peak of what to expect HE IS ROYALTY AND SHE IS JUST A PALACE MAID BUT WAS SHE REALLY MEANT TO BE JUST A PALACE MAID? Follow me through the journey of JADWA and SULTAN............. This is a Hausa/English novel, so there will be a-lot of hausa and English mixtures 😁😁😁😁😁 Happy reading
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,019
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,768
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Y'AR FARI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 209,338
  • WpVote
    Votes 16,874
  • WpPart
    Parts 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
How I wish!!! by Cooolthum
Cooolthum
  • WpView
    Reads 152
  • WpVote
    Votes 25
  • WpPart
    Parts 4
Its about a girl named Farhanah. she's the third and last born of her Parent(Mr and Mrs Bukar Inuwa).Farhanah was pampered by her parent and siblings,which she use the opportunity to tarnish their family's reputation...............Add it to your library and I swear u gonna like it.
Unknowingly His ✓completed by Being_Elegant
Being_Elegant
  • WpView
    Reads 2,563,693
  • WpVote
    Votes 142,255
  • WpPart
    Parts 62
#1 in spiritual "You are mine!" He claimed, gazing at her deep hazel eyes intensely. "No, I was never yours."She countered, as a lone tear fell from her eyes. "You were and you are. I will not let you get married to anyone else and there will be only my name in your henna!" Daniyal smiled gandering at her delicate hands, which were soon going to be covered with henna, but with his name? "Aren't you happy that I am finally leaving your house! Please Daniyal! You know how much it took me to be okay after you broke our friendship! Then you came back again as if nothing happened?" Kinza Malak burst into tears. Her bottled up emotions exploded like a volcano abruptly! "I am sorry Kinza. I was a jerk back then; I spoilt everything. Please let me fulfil the promise, my dad made to your abbu," with that he walked away, hiding hurt and love in his emotionless eyes, leaving a shocking Kinza behind.
Acceptance: A Nigerian Love Story  by xieykhalil
xieykhalil
  • WpView
    Reads 804,155
  • WpVote
    Votes 13,158
  • WpPart
    Parts 10
He grew up in Nigeria She grew up in Saudi Arabia She's an open book He has a closed heart She hates complicated things He doesn't even know what is complicated and what's not. She's a chatterbox and she's fascinated by the fact that he doesn't get mouth odour from his extreme silence. Or is she just too noisy to know that he actually talks too. She accepts reality easily He get confused & depressed then locks his soul just because its hard to accept reality. He lost his loved ones She lost her world But she recovered while he's still finding it hard to recover. They have one thing in common though. They are both doctors. Is he ever going to accept qadr? Will he open up his heart? Will he accept a new love?
Her Boyfriend, My Husband by RaaziWriter40
RaaziWriter40
  • WpView
    Reads 514,133
  • WpVote
    Votes 56,732
  • WpPart
    Parts 67
The lives of Maryam, Yusuf, Zainab and Abdallah. How are they connected? Read to find out! * #1 in Arewa #1 in Muslim #1 in Maryam #1 in Zainab #1 in Yusuf #1 Abdallah #3 in Nigerian The first few chapters of this story are a little bit cringy and I must admit, poorly written so read at your own risk! But as you go on, I promise my writing gets better so come along and join me on this journey!
DAN KARUWA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 17,407
  • WpVote
    Votes 566
  • WpPart
    Parts 1
runguntsumi,soyayya,tausayi,kalubale,duka acikin wannan littafi kuma ze kayatar daku
Safaa by Kalthumm
Kalthumm
  • WpView
    Reads 841,831
  • WpVote
    Votes 94,321
  • WpPart
    Parts 70
Join me as I tell you the story of the timid and naive Safaa.. And how her moderate life took a turn within a blink of an eye...