Aneey_satu's Reading List
56 stories
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,314
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
BAMU DACE BA  by Feeby7072
Feeby7072
  • WpView
    Reads 317
  • WpVote
    Votes 14
  • WpPart
    Parts 1
Labarin da ya kunshe xaxxafan soyayya cinamana rashin imani tausayi yaudara
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 248,625
  • WpVote
    Votes 14,419
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
Nadamar Rayuwa by bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Reads 5,139
  • WpVote
    Votes 132
  • WpPart
    Parts 2
Wannan gajeren labarine mai dauke da fadakarwa musammam ga ma'abota amfani da shafukan sada zumunta na zamani. Labarine akan wasu masoya guda biyu wadanda suka tsintsi kawunan su a jarabar soyayya amma kuma hakan ya zame masu #Dana sani! Ta kasance matar aure, amma kuma ta kamu da soyayyar wani namiji dabam. Masu karatu saiku shigo ta ciki domin shan labarin.
Fatima Bint Zara by Shamalama-mumu
Shamalama-mumu
  • WpView
    Reads 15,294
  • WpVote
    Votes 1,627
  • WpPart
    Parts 17
........I screamed Faisal's name but nobody could hear me, I called Ummi, Baba even my brother, nobody answered. The person did not utter a word, he did not talk only my screams. And now I am completely naked. I couldn't fight again. I kept quiet and did not say anything, I kept quiet. I was being raped....... !!!Beautifully tragic!!! Read at your own risk(this means the book has not been edited and finished) Pictures provided. Vote every chapter please. Hoping to get lots of reads and votes. X0X0 😘
NE'EEMA COMPLETE by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 123,710
  • WpVote
    Votes 7,211
  • WpPart
    Parts 40
labarin soyayya mai birgewa
RAIHANA COMPLETE by zabsha96
zabsha96
  • WpView
    Reads 55,313
  • WpVote
    Votes 2,967
  • WpPart
    Parts 53
labarine akan wata yarinya RAIHANA da masoyinta SALEEM wanda yake sonta sosai itama tana sonshi amma daga baya abubuwa suka chanza sanadiyan shiganta jami'a inda ta hadu da wasu kawaye me suna iklima,mufida,sadeeya . inda suke kiran sunan kungiyan su (RIMS) wato raihana,iklima,mufida da sadiya. kubiyoni danjin yanda labarin ya kasance.
SANGARTA COMPLETE by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 128,504
  • WpVote
    Votes 6,706
  • WpPart
    Parts 53
labarin soyayya da ban tausayi
ZAHRA TAWA CE  by FatimaZois
FatimaZois
  • WpView
    Reads 98,016
  • WpVote
    Votes 6,289
  • WpPart
    Parts 163
Ya zakiyi idan aka ce mutumin da kike nema ruwa a jallo shine subordinate naki da kuke tare a kodayaushe ba tare da kin sani ba? Ya zaki yi idan aka ce mutumin da kike nema ruwa a jallo miji ne a gareki? .. #ZAHRAN GADANGA
                                              Fatimah:A Hausa Love story  by Rhabeeahtoo04
Rhabeeahtoo04
  • WpView
    Reads 106,310
  • WpVote
    Votes 9,706
  • WpPart
    Parts 21
Fatimah Muhammad is a girl of 18 years old. Intelligent, sweet and a times Rude. Beautiful, pretty and cute. Coming from a Rich family she lacks nothing. Her hatred for a guy later turns into love. How did this happen........ Abdullah Ibrahim Abubakar is the heir to I. A. S Construction Company and Co. Being the Only male in the family, he took up most of his father's business. He was born with a silver spoon. He's got the looks, fame, money, family, everything except for the one thing he needed in his life LOVE... IN his search for love he met a beautiful young lady.............. Fatimah Assalamu Alaikum Besties........ I Really Thank You For Adding My Story To Your Library (Muuuuaaahhhh, kisses & Hugs) I Really Appreciate It. Errm...... This Is My First Story (Sorta) I Do Hope You Guys Will Enjoy It. Put A Smile On My Little Cute Face By Voting And Posting Heart Touching Comments, I Promise You'll Enjoy Every Single Chapter... Much love from Meeeeee I Love Y'all ❤❤❤