Jeeddarthul-khair's Reading List
14 stories
ALK'AWARI BAYAN RAI (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 194,682
  • WpVote
    Votes 14,418
  • WpPart
    Parts 72
A story of a young girl who sees the bad side of the world from both angle.. Suddenly an angel came to her rescue.. Destiny will take it place.. Will he be able to rescue her? find out in this astonishing story
HANGEN DALA ba shiga birni ba by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 85,583
  • WpVote
    Votes 7,227
  • WpPart
    Parts 21
TSUMAGIYAR KAN HANYACE,KAMA DAGA MATAN AURE ZUWA 'YAMMATA
ƘADDARA TA RIGA FATA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,037
  • WpVote
    Votes 601
  • WpPart
    Parts 48
labari mai cike da faɗakarwa.
ASABE REZA by lamtana
lamtana
  • WpView
    Reads 73,622
  • WpVote
    Votes 2,369
  • WpPart
    Parts 5
'Kwallina!' Zuciyarta ta buga da wannan kalmar, jan jikinta ta fara yi tana son isa inda ta jefar da kwallin, ji take shi kaɗai ne Zai iya taimakonta, shi kaɗai ne zai iya hana HAMOUD aikata duk wani abu da yake hari. Dafe kwalbar kwallin ta yi tana ƙoƙarin ɗauka. Da shi da gabjejen takalmin ƙafarsa ya ɗora a hannun nata, ya murje, ya muttsike, ya ƙara murjewa har sai da sautin rugurgujewar kwalbar da yatsunta ya fita, ta kwalla gigitacciyar ƙara jin kwalaben sun lume a tafin hannunta, a haka ta ji sautinsa yana faɗa mata abin da ya dakatar da fitar numfashinta. "Idan akwai halittar da ba zan taɓa yafewa a duka duniyata ta ba, to ke ce Fakriyya. Ki yi zina da mahaifina, ki keta alfarmar mahaifiyata, ki zo kuma ki aure Ni? Wane irin kwamcala ce wannan? Ki faɗa mini me na miki a rayuwa da za ki min wannan hukuncin? Ta ya ya ma na aure ki, me ya sa na so ki? Me zan miki?... Lura: (Akwai tarin sarƙaƙiya a labarin, ku taho a sannu, kuna kiyaye duk wani motsi na jaruman)
MATSAFIYA CE by UmmyOntop65
UmmyOntop65
  • WpView
    Reads 5,491
  • WpVote
    Votes 314
  • WpPart
    Parts 5
Labari ne akan yarinyar datake mutuwar son yayanta sedai ita din ba cikakkiyar mutum bace
MAMAYA by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 28,084
  • WpVote
    Votes 2,181
  • WpPart
    Parts 37
MAMAYA labari ne na wata yarinya Bilkisu da wani babban sadaukin Aljani, ta aikata masa laifi batare da tasan shiɗin waye ba ,shi kuma ya lashi tabokin sai ya kasheta ƙarshe ɗaukar fansa ta kaishi ga aurenta aka wayi gari sun dulmiya ga son junansu . ko shigo cikin labarin dan jin yanda zata kaya.
ITA WACE CE? (Complete Book1) by StarNucee360
StarNucee360
  • WpView
    Reads 83,530
  • WpVote
    Votes 4,429
  • WpPart
    Parts 57
Let see what is all about 💋
KILALLU.                           {Completed 04/2020.} by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 20,423
  • WpVote
    Votes 1,048
  • WpPart
    Parts 16
Tooooooooooo shidai wannan labari nawa ya farune a gaske Kuma lamarine Wanda yake faruwa a wannan rayuwa tamu mai Albarka. Inafata Ubangijina yabani ikon kammala wannan labari nawa lafiya, labari mai cike da darrusa mararsa iyaka.
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,708
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
Rana D'aya  by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 146,300
  • WpVote
    Votes 10,484
  • WpPart
    Parts 47
AFZAL NAZEEFAH AMAL