Khairanhubbee's Reading List
68 stories
*ƘARFE A WUTA* by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 15,737
  • WpVote
    Votes 296
  • WpPart
    Parts 12
*A lokacin da doka, ke ƙoƙarin yaƙi da ta'addanci, ko ta halin ƙaƙa, an samu naƙasu a sanadiyyar bara gurbi, da masu yi wa dokar bi ta da ƙulli. Nasara na daf da samuwa, soyayya ta yi kutse, wurin gwamutsa ƙaddarori biyu wuri guda. Ga soyayya da ta'addanci ga kuma doka, ko wane ɓangare ne mai gaskiya? Waye zai yadda ya bi wani *ƘARFE A WUTA ka fi ƙarfin ɗauka da hannu....ƘARFE A WUTA sai dai kallo. Ƴar kasada ce, kuma mai kishin ƙasa a zatonta komai zai zo da sauƙi, kamar yadda take hangensa, sai dai ƙaddara ta shammace ta, abun harinta ya zama abun bawa kariyarta*
ZAMAN GIDANMU. by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 9,869
  • WpVote
    Votes 942
  • WpPart
    Parts 30
Labarin Asma'u da Abdallah. da kuma irin kaddaran da kowannen su ke dauke da ita.
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 70,027
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 436,252
  • WpVote
    Votes 30,487
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
KAI MIN HALACCI..! ||PAID NOVEL✅ (COMPLETED) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 28,093
  • WpVote
    Votes 770
  • WpPart
    Parts 16
Labarin cakwakiya dake tafe da tacacciyar kauna marar gauraye ta zukata hudu; SHAMSUDDEN DA ALIYA ga kuma SAHAL DA FA'IZAH... 💕Kowanne yana son masoyin dan uwan sa. Wai cakwakiya🤭shin ya ruguntsumin zai karkare???
RUHI DAYA (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 145,956
  • WpVote
    Votes 11,835
  • WpPart
    Parts 39
Just scroll down a bit, I'm sure you gonna like it. *Ruhi Daya*
MEKE FARUWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 90,097
  • WpVote
    Votes 3,695
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam sai a nime su a rasa. Amira na da kishir uwa wacce sam basu shi da ita. Ko meke faruwa dake sanadin rabuwan ta da masoya ta? Ku biyo ni don jin inda labarin zata kaya.
The Two Wives of Abdul-Sharif by F_Adams
F_Adams
  • WpView
    Reads 26,503
  • WpVote
    Votes 611
  • WpPart
    Parts 12
Abdul-Sharif was determined to take a second wife, despite the pain this was causing his wife Asiya, and his deep love for her. Will Asiya be able to forgive him? Will she be able to adjust to the new situation? Will his new wife, Firdousi, be able to overcome her bad experiences with her first marriage and get over her fears of being divorced again? Will she adjust to the cultural differences between her and her new husband? There is nothing graphic here, but the subject matter itself is mature. This short story is dedicated to my dear friend Khadijah, who showed me friendship when she had no reason to, and who has now passed on. Inna illahi wa inna ilayhi rajaoon. (We belong to God and we return to Him.)
Bakuwar Fuska by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 41,661
  • WpVote
    Votes 3,871
  • WpPart
    Parts 50
"Babu wata mace da nake son kasancewa da ita bayan ke Boobah. Babu macen da zan iya rayuwar aure koma-bayanki. Ki amince ki share mini hawayena, na yi alkawarin share miki naki hawayen, na baya, na yanzu, da kuma na gaba wanda ba na ma fatansu, zan kokarta yaki da su ta yadda za su nisance ki, ke da hawaye sai dai na farin ciki, da izinin Ubangijin al'arshi mai girma." Cewar Ishraq Sulaiman, hannunshi dafe da zuciyarshi da ke bugawa da sauri.
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,878
  • WpVote
    Votes 32,050
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.