zarahkhabeer's Reading List
123 stories
ALBI (My heart) ❤️ by hajjac
hajjac
  • WpView
    Reads 877
  • WpVote
    Votes 5
  • WpPart
    Parts 11
"Ina ruwanki da Rayuwata ? Ko mutuwa kika ga zanyi ina ruwanki? Humaidah kin takurawa rayuwata, nace miki bana san alaƙarmu dole ne? Ko ce miki akai idan na rasa matar aure zan iya auranki ne? Leave my life Humaidah, ki barni kije kiyi rayuwarki idan ba haka ba.." Ya faɗa yana sake matse mata wuya ta fara kakarin mutuwa ya sake ta. "Get out of my room kafin na kasheki a gurin nan." Da gudu ta fice tana wani buga kafafuwa. Shi kuwa juyawa yai cikin fushi ya dinga cilli da pillows ɗin kan gadonshi. Wai me yasa ake masa kallan bad man ne? Me yasa kowace shaiɗaniya tazo da shaiɗancinta sai ta tunkaro shi? Wajan mirror ya nufa yana kallan kansa, gani yai be yi kala da wanda za'a cewa mutumin banza ba, banda wanda yasan yana shan giya, duk inda zai fita ya shiga ba za'a kirashi da mai shanta ba, amma ya rasa me yasa mata suke yi masa haka. Juyawa yai tare da fadawa kan gadonsa, Rahama ce ta faɗo masa a rai, yai saurin tashi tare da, zuge glass window yana hango gidan su Rahama, ko a wane hali take ciki oho. Koma menene shi ya janyo mata, da beje club ba da wannan abun ba zai faru ba bare har ta baro school taje inda yake. Rintsa ido ya yi yana cizon lips. Zaku iya samun damar ci gaba da karanta labarin a can manhajar AREEWABOOK ta hanyar shiga wannan blue link ɗin. Ko kuyi searching hajjace22522 Karku manta da following namu, mungode. https://arewa-one.vercel.app/chapter?id=6352fd3b892e81ead74c443d
Ꮋᴀᴋᴀ Nᴀᴡᴀ  Ꮇɪᴊɪɴ Yᴀᴋᴇ   by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 11,149
  • WpVote
    Votes 1,215
  • WpPart
    Parts 29
Bana gaya miki bana son haihuwa ba wlh saena zubar da wannan cikin naki dan a tsari na haihuwa ki shirya karbar magani" "Wlh baka isa ka sakani zubar da kyautar da Allah ya bani ba Sulaiman kayi duk abunda zakayi" "Kayi hakuri Sulaiman bazan iya komawa gdanka ba ka cutar dani cuta mafi muni cutar da ba wanda zae mun sakayya sae Allah ka tafi zaka hadu da Rabi ka" "Haba Afeefah dan Allah kiyi hakuri nasan abaya ban kyauta miki ba amma wlh na miki alqawari bazan sake ba Allah" "Hmm bature yace is too late to cry when the head is cutoff Allah ya hada kowa da rabonsa" "Haba mana Afeefah ki taimaki rayuwata wlh ina cikin wani hali" "Kaima kayi hakuri saboda rayuwarta na cikin wani hali Sulaiman bazan iya sake maida yata gdanka ba Karka Kara ganin kafarka gdan nan na gaya mama"
ƘARSHEN ALEWA (ƙasa) by pheeymarrh
pheeymarrh
  • WpView
    Reads 2,697
  • WpVote
    Votes 250
  • WpPart
    Parts 29
tsantsan makirci mai cike da kulli mai matuƙar sarƙaƙiya
DEEDAT by rashmarrka
rashmarrka
  • WpView
    Reads 136,339
  • WpVote
    Votes 7,211
  • WpPart
    Parts 58
Labarin wata yarinya ce wacce yan uwan baban ta suka tsane ta akan kyanta suke tunani ko aljanace hakan zaisa sudawo kano da zama matashi mai jin kai dagirman kai abokanan sa suna kiransa below eyes sojane baya daukar wasa mace bata gabansa kwatsam yaje kano meeting haduwarsu tafarko da sa imah bata ganiba tazuba masa ice cream koyaya zata kaya kubiyoni Domin jin yanda zata kaya
IZZA TA... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 7,556
  • WpVote
    Votes 303
  • WpPart
    Parts 8
inama ace mafarki nakeyi ba a gaske bane wanan mummunan al'amari yake faruwa Dani?inama ace banzo duniyaba da wanan wulakanci da kaskanci da nake fuskanta kalala sakamakon Isa da IZZA TA Wanda ya haifarmun da mummunan sakamako?...kallon takaddar sakamakonta tagani a fili ta furta innalillahi wa innah ilaihi rajiun ta fadi kasa sumammiya
🌹JINNUL AASHIQHE 🌹  by HariraAliyu
HariraAliyu
  • WpView
    Reads 8,062
  • WpVote
    Votes 213
  • WpPart
    Parts 2
A scary and love story about spirit and human
IGIYAR ZATO....💕 || PAID NOVEL (COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 19,306
  • WpVote
    Votes 322
  • WpPart
    Parts 7
Labarin ruguntsumin gidan *MATA TARA* gidan da tarbiyya tai karanci, Hassada, Makirci, Tuggu, Sihiri. Gidan da rashin daraja ke arha.. Gefe d'aya kuma tacacciyar kauna ce mai sanyaya ruhi marar sirke.Mai dauke da labarin BATOUL! Yarinya mai tarbiyya da kwazo. Shin wa zata aura HAYSAM wanda ta rena shekarun sa be kai rabin hamsin ba (25) duk kuwa da shi ya dau nauyin karatun ta? Ko kuwa MUHAMMAD MUBEEN? Matashin saurayi dan gwamna wanda take koyar dashi a karkashin ajin ta na level one? 😂😂Ya take ne? Ya zata kaya da soyayyar ruhi uku dake cikin cakwakiyar rayuwa..????
(NAMIJI) GUMBAR DUTSE by MssFlower20
MssFlower20
  • WpView
    Reads 4,712
  • WpVote
    Votes 221
  • WpPart
    Parts 18
Labarin wasu 'yan biyu wanda ba'kar 'kaddara ta fad'a musu har aka rasa ran d'aya bayan fyad'e mai muni data fuskanta
ƊAN BA ƘARA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 7,427
  • WpVote
    Votes 750
  • WpPart
    Parts 15
Salati goggo ta rafka tana ja da baya cikin tsoro take Fad'in, " me nake gani ni hansatu kamar danyen kifi ke mejidda zo ki tayani gani " mejidda atunaninta rikicin Goggo ne tana daga zaune ta cewa Goggo, " tunda kifin Kika gani ay shi d'in ne, kema Goggo Banda abinki kifin k'afa garshi da zai shigo cikin gida bama nan, idan nace kinfiye rigima kice zan gaya miki magana " ganin kifin na yi Mata murmushi yasa Goggo ta K'ara rafka wani salatin tana sakin tunkunyar tana yowa gaba, mejidda dariya takewa Goggo harda rik'e ciki tace, " Goggo wai me yake faruwa ne Dan Allah ko kunyar gudu bakiji ba? gudu kikeyi amma kamar me rawar Etigee" Goggo Bata bi ta Kan mejidda ba ta rabe ajikin katanga tana leken tunkunyar data jefar ,wani Kan kifi ta hango suna had'a ido ya K'ara kashe Mata ido daya😉 sannan ya washe Mata baki😃, daskarewa Goggo tayi cikin tashin hankali ta mik'a hannu tana nunawa Mejidda kifin, da saurinta Mejidda ta K'arasa gurin ba shiri ta dakata musamman yanda taga Kan kifin Yana wangale Mata baki, k'ank'ame Goggo tayi tana ihu cikin tashin hankali Take Fad'in, " wayyo Goggo Kan kifi Yana wangalen Baki zai cinyeni, ki taimake ni Goggo na yi gamo da Aljanin kifi ". Ita kanta Goggo abun tsoro yake Bata Amma sai ta D'an dake ta K'ara lek'awa Amma ga mamakinta sai taga tukunyar wayam, ko irin alamun jinin kifin babu. Goggo ta Jima tana kallan tukunyar Amma ko d'ishin kifi Bata gani ba, zame mejidda take Shirin yi daga jikinta caraf ta Kara k'ank'ame Goggo kamar za'a k'wace Mata ita, itama goggo Bata gama sake wa ba suna cikin Haka ba zato wani almajiri ya rafka ba ra, " Waaahiiideeeeeee " Me jidda ce ta Fad'a aguje cikin d'aki tabar goggo jikinta sai rawa yake ta Mara Mata baya, kafarta D'aya d'ingisa ta takeyi Amma alokacin Nan tuni ta take ta bata sani ba, Almajirin shi dariya ma abin ya bashi yi yake yana k'yak'yatawa, goggo dake d'aki ta cika fam Dan Jin yanda Almajiri ke b'ab'b'aka dariya, lek'awa tayi Dan tayi Masa magana
SIRRIN ZUCIYA by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 7,030
  • WpVote
    Votes 218
  • WpPart
    Parts 10
Ina zai ganta? Ya kamu da sonta a lkcn da be taba sanin wacece ita ba, Yana kaunar ta a lkcn da besan ya kamannin ta yake ba, bazai iya Furta takamaimai shaidar dazai gane itace muradin zuciyar sa ba, Sai wata 'yar tawada Karama daya gani Akan saitin kirjin ta lkcn data sunkuya zata taimakeshi Yana cikin halin Maye, Yanzu Ina zai ganta?? Wai akace Rashin sani yafi dare duhu domin itace me musu aiki, itama a gigice take da tsumuwa cikin tafkin kaunar sa tun ranar data taimake shi, saidai kasshh bazata iya gane shi ba sbd Shidin 'YAN UKU NE, MASU KAMA DAYA SAK BABU ABINDA YA BANBANTA SU da sauran 'yan uwansa WATO ALIYU, HAYDAR, ABUTTURAB, Wannan shi ake Kira da bilayi cikin duhu ku tsunduma cikin lbrn Dan morewa idonku garabasar karatu.