zainabdahiru37's Reading List
36 stories
GUMIN HALAK by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 31,419
  • WpVote
    Votes 2,101
  • WpPart
    Parts 5
Talauci, kuncin rayuwa, danne hakki da rashin kyautata rayuwar na kasa yana daga cikin silar lalacewar al'umma a wannan zamani.
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 223,902
  • WpVote
    Votes 13,790
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,136
  • WpVote
    Votes 11,021
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
QADDARAR RAYUWA by missab_empire
missab_empire
  • WpView
    Reads 154,233
  • WpVote
    Votes 10,102
  • WpPart
    Parts 111
Fate of the innocent,,, A very heart touching story
Y'AR FARI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 208,931
  • WpVote
    Votes 16,874
  • WpPart
    Parts 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
KUNDIN HASKE💡 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 302,441
  • WpVote
    Votes 23,823
  • WpPart
    Parts 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
MURADIN ZUCIYA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 39,451
  • WpVote
    Votes 2,588
  • WpPart
    Parts 20
'yan biyu ne masu tsananin kama ďaya masu mabambanta halaye. Maryam ta kasance miskila marar ďaukar raini, yayinda Mariya ta kasance mai son mutane da saurin sabo, tana da saurin fushi amma kuma tana da saurin sauka. Imran yaya ne a wurin Maryam da Mariya haka nan kuma daďaďďan saurayi a wurin Maryam wanda suka yiwa juna alkawarin aure. Me zai faru idan Maryam ta gano shakikiyar 'yaruwar da bata da kamarta a faďin duniyarta ta faďa tsundum a cikin son Imran. Zata hakura ta sadaukar mata da soyayyarta ne ko kuwa zata jajirce wajen ganin cewa bata rasa abin kaunarta ba. Ku biyoni cikin labarin sarkakkiyar soyayyar dake tsakanin Imran, Maryam da kuma Mariya.
Jarabtarmu Kenan by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 1,525
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 25
"I missed you sister, wallahi duk kewarku nakeyi, mutumin nan kad'ai zai hanani zuwa, amma naji zai tafi umrah, dan Allah yana tafiya ki sanar dani ko ki sanar da Usama" hawayen da take k'ok'arin hanashi fitowa ne ya sauk'o, ta share da gefen mayafinta sannan tace "Jabir Baban kake cewa mutumin nan? Bazaka zo ka nemi afuwar mahaifinka ku rabu lafiya ba Jabir?". Dogon tsaki yaja sannan yace "wallahi wallahi kinga irin maganar nan naki kadai yake hanani d'auka wayanki, Usama da yake biye miki ma wallahi dan na rasa yanda zanyi dashi ne, but nikam hak'ok'ina nawa ya tauye bai nemi afuwata ba? Shine ni dan na tafi na barsa zan nemi afuwarsa? Tsaya ma in tambayeki, wani hak'k'i ne na mutumin nan a rayuwana na tauye ban bashi ba da har zan nemi afuwarsa?". Kai tsaye Maryam tace "kak'i bin umarninsa a lokacin da yace lallai ku dawo gida." dariya yayi yace "wannan kawai? Ni kuma fad'a min, hak'k'ok'i nawa Baba ya tauye min a matsayinsa na mahaifina? Bayan bak'in halin da yake nuna mana? A rayuwana ban taba ganin mai bak'in hali irin nashi ba wallahi, kuma bana fatan in sake had'uwa dashi har abada". Kuka mai k'arfi ne ya kubce wa Maryam na tsananin bak'in ciki da takaici, wannan wani irin rayuwa ne d'a ya siffanta mahaifinsa da kalma mafi muni?.
Anisa⚜️  (**EDITING**) by nafnaf__
nafnaf__
  • WpView
    Reads 77,934
  • WpVote
    Votes 8,328
  • WpPart
    Parts 24
Follow me as I tell you the story of two hearts joined together💫
NADIM||On Hold|| by Saefeez
Saefeez
  • WpView
    Reads 3,061
  • WpVote
    Votes 555
  • WpPart
    Parts 24
Highest Rankings: #3 in #Africa (1/1/2019) #2 in #Arewa (27/04/2019) #19 in #Campuslife(1/1/2019) This is Najeeb and Nadiya's story ; a story of a unique but strange love affair spanning through the four walls of the university and beyond ,but dampened by series of resistance. Can Dr Najeeb put his excellent reputation of been one of the best brains the Faculty of Medicine ABU Zaria could ever have , and whom others held in high esteem as a role model at stake, over some girl he first met far away from the school who would eventually turn out to be his student? At his age, will he succeed in sweeping Nadiya off her feet and clinch the grand reward of her hand in marriage? She is not just an ordinary student-she is the crowned Miss-ABU, a medical student and a heiress to to the Attah Group of Companies .............