We've updated our Content Guidelines.
Review the latest guidelines to keep sharing stories safely.
AishaMuazu7's Reading List
195 stories
KIWON KUBUBUWA  by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 918
  • WpVote
    Votes 22
  • WpPart
    Parts 16
A tale of regret, anger, disappointment, loneliness nd hopelessness. A twisted love story that turns to tragedy with a deep lesson about life. If you love someone don't hold back your feeling because love is the one Major reasons for which we live. Though the heart will always wants what it want❤️‍🩹.
SAFARA A TAƁO  by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 5,436
  • WpVote
    Votes 59
  • WpPart
    Parts 15
Soyayya a zahiri ba ta kasance kamar yadda ake gani a labarai ko fina-finai ba. A duniyar gaskiya, soyayya tana zuwa da gwagwarmaya, jarrabawa, juyayi, ta kan ɗimauta zuƙata a lokuta da dama ta sanya zuciyoyi rikicewa. A kan ce rayuwa baya taɓa tafiya ba tare da soyayya ba, a wani kaulin an gina wannan duniya ne akan so inda ni kuwa na ɗauki So tamkar SAFARA A TAƁO idan baka yi taku cikin taka tsantsan da kiyaye wa ba ya dinga sulmiyar da kai kenan yana dulmiyaka da chanza maka kamanni daga fari zuwa kalar duhu, lokuta dayawa ka kan tiƙe ko ka maƙale a tsakiyar wannan safara da zaka rasa agaji daga gaba ko baya tamkar yadda mota kan maƙale a tsakiyar laka; ƙyaun injuna, ko ƙwarewar matuki baya taɓa taimaka mishi wurin sulmiyewa haka So yake. Labarin SAFARA A TAƁO labari ne da zai sa mai karatu shiru da tunani akan rayuwar da muke kai da kuma inda muka nufa daga zamantakewa har chuɗanya tsakanin jinsi biyu (Mace da namiji), wannan labari ba nishadi ba ne kaɗai darasi ne ga duk mai hange, rayuwa ta kan zama da murya mai rauni amma darasin dake cikinsa kan zama da matuƙar kaifi fiye da bakin takobi. Me zai faru idan hawaye suka zuba, rayuwa ta yi ƙunci, zuciya ta karaya, jiki da jini suka zama cikin raɗaɗi amma Imani na tsaye daraaamm??? Littafin SAFARA A TAƁO zai fara zuwar muku ashirin ga wannan wata da muke ciki ta december 2025 a kan farashin naira ɗari biyar kachal N500 daga alƙalamin (Gureenjoh✍️) kar ku sake a baku labari.
RUBUTU A KAN RUWA by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 5,825
  • WpVote
    Votes 70
  • WpPart
    Parts 15
Labari ne akan zazzafar soyayya me tsayawa a rai saide shin anya wannan soyayya zata kai labari kuwa saboda ganinta haram da ake a al'adance?? Ku biyo ni don jin yadda zata kaya.
Heart Shades   by YALWA__
YALWA__
  • WpView
    Reads 5,871
  • WpVote
    Votes 525
  • WpPart
    Parts 25
There are two different heart shades that's white and black .When the two heart shades meet they repel so white can only go with white and black can only go with black . What happens when coincidentally the two heart shades attract ? Join me in this tourney of Noor and Zayyad in HEART SHADES *STILL UNDERGOING EDITING PROCESS ⚠️ * #1 in Arewa books on 12th August 2023 #7in GLOBAL ON 3rd APRIL 2024 #9 in Noor on 12th April 2024
RUWAN DAFA KAI 2 by SumayyaDanzaabuwa
SumayyaDanzaabuwa
  • WpView
    Reads 65,115
  • WpVote
    Votes 4,570
  • WpPart
    Parts 32
Nadama
RUWAN DAFA KAI 1 by SumayyaDanzaabuwa
SumayyaDanzaabuwa
  • WpView
    Reads 153,899
  • WpVote
    Votes 8,297
  • WpPart
    Parts 30
Labarin soyayya,da nadama
Zayyad by ASDadore
ASDadore
  • WpView
    Reads 2,091
  • WpVote
    Votes 290
  • WpPart
    Parts 44
ZAYYAD Synopsis: The companions of the prophet Muhammad peace be upon him shared the deen of Allah all over the world. Their followers also followed in their footsteps. Sageer Al'amin brought Islam to a place in the vast Arabian desert peninsula. The citizens, being engrossed in deep polytheism and evil monarchy rejected the message of Allah. Al'amin was treated badly but luckily with the light of Islam, some people converted to Muslims and surrounded him with aid. The deen of Allah spread slowly which made the king angry. They started mistreating the Muslims which led to conflicts and small-scale wars. In the process, Al'amin was killed. The Muslims fought their way out and in a few years established their cities, despite the Kafir's interference. Their power grew as more Muslims were born. The peninsula was divided into three; the kafir empire: Shams, the Muslim Emirates: Noor Al-Islam, and the Gold Empire. After his mother was abandoned by his father because she chose to convert to Islam, Zayyad grew up with his mother in Amatran. The Shams empire was trying its best to eradicate the Muslim cities, so the Muslims built up their armies too. Being a hot-blooded youth, who was determined to join the jihad and also find his father, Zayyad joined the recruitment of the Noor army. He found himself in a training ground where they were taught how to fight and more about their deen. Zayyad trained and joined the war, being entangled with many known and unknown vices. Their aim; make the deen of Allah prosper.
💖DR MUHSEEN 💖 (Complete) by autararewa20
autararewa20
  • WpView
    Reads 22,325
  • WpVote
    Votes 1,250
  • WpPart
    Parts 50
Babban family ne mai cike da kyawawan Fulani masu asali,sai dai kash suna tsaka da jin dadi wata mummunar ƙaddara ta fado cikin rayuwarsu,wacce ta wargaza tsakaninsu,suka yi bankwana da farinciki. Dr ne kuma SOJA duk yadda suka kai ga rashin jituwa ashe akwai soyayya mai karfi a tsakaninsu wacce tana cikin zanen ƙaddarar su.
🤍Dr.TAHEER🤍 by aysharano22
aysharano22
  • WpView
    Reads 149,538
  • WpVote
    Votes 5,843
  • WpPart
    Parts 58
Dr.TAHEER labari ne mai cikeda soyayya mai tsuma zuciya...labarin wani matashin likita daya kamu da matsananciyar soyayyar yarinyar da ya raineta a hanunshi..yarinyan dake kiranshi da suna daddy kasancewarshi cousin brother din mahaifiyarta daya girme mata da shekaru biyu...it's an interesting love story indeed 😊
AURE UKU(completed) by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 68,191
  • WpVote
    Votes 2,150
  • WpPart
    Parts 32
DR UMAIMAH USMAN BULAMA,Mace yar kimanin shekara ishirin da tara , Babbar surgeon A asibitin CITY TEACHING HOSPITAL , Aure Uku, ƴaƴanta uku . Mace mara san hayaniya wadda tasan kan Aikinta ,babu abunda tasa a gabanta illa bawa Aikinta babban muhimmanci kana yaranta wadda kaɗdarar samunsu ta rarraba mata Aure . Kalma ɗaya zaka faɗa ta bata mata rai shine kushe mata Aikinta ko nuna wasa a duk wani abu da ya shafi Aikinta . Ita ɗin kwarariyace kuma gogaggiya akan duk wani abu da ya safi surgery,ba kasar ta ba hatta a wasu kasashen tana zuwa aiki. Bangaren soyayya fa? Bata dauki soyayya a bakin komai ba tunda dukkan Aurenta guda ɗaya ne tayi na soyayya kuma shima bai karbe ta ba wanda hakan yasa ta yanke shawarar saka soyayya a ƙwandan shara duk da kuwa tayin da ake kawo mata ,ta gama yanke imani da soyayya akan duk wani ɗa namiji wanda haka yasa mutane da dama ke mata kazafi da mata take so duba da ƙin mazanta karara a fili. Amma menene dalilin tsanar tasu da tayi? Menene yasa ta cire mazan daga tunaninta da zuciyarta baki daya? Shin zata faɗa soyayyar wani ɗa namiji ko a'a? Idan zata faɗa wanenen wannan mai sa'ar?. DR IMAM MUKTAR PAKI, Saurayi dan kimanin shekaru Ishirin da tara ,bai taba Aure ba, Dalibi wanda yake neman sake gogewa akan Aikin surgery ,shekara ɗaya wadda kareta ne kaɗai zai bashi kwali da kuma lasisin Fara yin surgery ,kaddara itace tayi aikinta ta ɗauko sa kan kachakar ta kawosa CITY TEACHING HOSPITAL inda yake ƙarkashin jagorancin likitar da kowa ke tsoro da shakka, Mene zai faru idan shi bai ji wannan feelings ɗin ba sai wani daban wanda shi kansa bazaya iya fassarawa ba? Shin ya wannan kaɗdarar tasu zata kasance? Shin Wanne irin chakwakiya Imam ke shirin ɗaukowa kansa domin wannan likitar da ya ke kan giyar so AURENTA UKU ,Ƴaƴanta uku a yayin da shi ko na fari bai taba yi ba. Ku biyo ɗiya jamilu domin jin yarda wannan labarin na IMAM da UMAIMAH zai kasance !