Zahrq
39 stories
MATSALARMU A YAU!  by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 65,221
  • WpVote
    Votes 7,370
  • WpPart
    Parts 38
MATSALARMU A YAU! Ammin su'ad Nadia kyakykyawar, matashiyar budurwa ce wadda tarbiya, addini da Boko suka ratsa ta, mafarkin ko wanne namiji Sede Nadia Nada matsala kwaya daya tak shi ne rashin uba! Wanne irin rashin ubane? Mutuwa yayi? Kokuwa bata yayi? Ko akasin haka? Wanne kalubale Nadiya zata fuskanta a Rayuwarta? meye ne cikin labarin nan? Ku biyoni ni shatuuu don jin Wacce matsala ce wannan! The writer of MUQQADARI NE ...ME RABO KA DAUKA GIDAJEN MU Always AMMIN SU'AD
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 857,884
  • WpVote
    Votes 59,025
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,455
  • WpVote
    Votes 6,581
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
AUREN SIRRI COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 1,373,443
  • WpVote
    Votes 38,130
  • WpPart
    Parts 103
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
TSANTSAR HALACCI  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 150,351
  • WpVote
    Votes 7,640
  • WpPart
    Parts 56
TSANTSAR HALACCI labarin khausar da Aman. TSANTSAR HALACCI labari ne dake qunshe da abubuwan mamaki..yaudara..cin amana. ..uwa uba kuma TSANTSAR HALACCI da aka nuna wa mahaifiyar khausar. sadaukar wa jajircewa qauna yadda, amana....TSANTSAR HALACCI. .....ku biyo ni. ...
KALMA DAYA (2015) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 98,115
  • WpVote
    Votes 4,987
  • WpPart
    Parts 35
Hausa romantic story #8 on general fiction on 16th July 2017 , #16 on romance on 18 july
KASAITAATTUN MATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 189,160
  • WpVote
    Votes 14,015
  • WpPart
    Parts 67
labarin mata ukku
WANDA YA TUNA BARA......(beji dadin bana ba) by SafiyyahGaladanchi
SafiyyahGaladanchi
  • WpView
    Reads 11,225
  • WpVote
    Votes 1,106
  • WpPart
    Parts 30
Safiyyah zuwa nai muyi magana akan Wanda ze tafi dubo zuwaira da jaririn ta Dan aganina bekamata ace har ana jibi suna bamuje ba, Katashi yar matace me Dan matsakaicin jiki ke maganar da wata kyakkyawar mata da bazasu wuce sa'anni da waccen ba, Eh hakane bilkisu yanzu abinda zamuyi ke tunda zakije gida yau semu shirya kifita tare muje can gidanku idan nadan zauna se in wuce can gidan zuwairan zan barmiki Muhammad daga can se in dawo gida in Dora girka tunda bada wuri ze dawo ba yau,
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,977
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
LABARIN JIDDERH  by Xeeebellss
Xeeebellss
  • WpView
    Reads 79,122
  • WpVote
    Votes 4,145
  • WpPart
    Parts 67
Read and find out.