AishaUmar4's Reading List
14 stories
The Mechanic's Wife (Preview) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 674,977
  • WpVote
    Votes 19,720
  • WpPart
    Parts 17
Disclaimer ***Before you start, this book is now just a preview, don't ask about the rest of the book. It will be available in prints in sha Allah. Not on wattpad*** Scrolling down her phone, Zeena was reading her message log, when suddenly she stopped at a particular one that sent her heart racing, sending shivers down her spine. She almost dropped the phone. Not that she'd not seen odd messages before but this one, in particular, brought her world crashing; because she'd never seen this message before, how would it be that she was the person that sent it? How could she not remember ever writing this message? The words, the contents all didn't make sense. Her head started spinning and she felt light headed, her knees became weak like melted rubber. Before she knew what was happening she felt herself collapsing...
BECOMING US: BOOK SIX OF THE BUGAJE BROTHERS SERIES by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 11,358
  • WpVote
    Votes 1,048
  • WpPart
    Parts 10
Amina Abubakar Gamɓaki thought freedom would come the day she walked away from her abusive marriage. Instead, she's faced with a new kind of battle, single motherhood, the threat of losing her children, and the weight of scars no one else can see. Love is the last thing she's searching for; safety is all she wants. Salis Bugaje has built an empire from silence and discipline. Since losing his wife, he's locked his emotions away, convinced that marriage can only ever be duty, not love. But when family pressure forces his hand, he agrees to a marriage of convenience with Amina... only to discover she is the doctor he holds responsible for his wife's death. What begins as an arrangement quickly turns into a collision of secrets, grief, and unexpected sparks. Caught between mistrust and the fragile hope of healing, Amina and Salis must decide: will they keep running from the past, or dare to rebuild a future, together?
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,022
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,272
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
UMAR FARUQH  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 71,404
  • WpVote
    Votes 2,533
  • WpPart
    Parts 28
A wild handsome guy
EROTIC IDEAS  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 234,425
  • WpVote
    Votes 1,274
  • WpPart
    Parts 14
Married women story
SAKON SO by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 52,914
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 43
When a small mistake change your destiny entirely What's gonna happen then???
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,943
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,630
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
Can I Be Your Mrs? by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 72,310
  • WpVote
    Votes 6,743
  • WpPart
    Parts 32
Have you ever loved something to the extent that you could lie blatantly about it? In Jalilah's case, she had. She had loved ballet since she was a little girl, but being born from a northern Nigerian family, she had never got to be the ballerina she had always dreamed of. Did she let go of that dream? No, because she would lie for the sake of ballet, she would lie about being married so her mother could let her leave! Yazeed had never been choked up in a mess like this, but he had no choice but to stay mute and watch the drama unfold before his eyes. How would you feel to have a girl lie to her mother about you being her husband right before your eyes? They left, and she got what she had always been dreaming of. She knew she would love him someday, but she had never seen that day to be this close. What would she do? After knowing that their days together were numbered, she had to find another lie to tell her mother for them to find their separate ways. It got to the point that she couldn't pretend anymore, and she asked him the question. "Can I be your Mrs?" Yazeed had heard that question more than he cared to count, but she had never gotten an answer from him. Would he say yes and make her his lawful Mrs without her past life poking up? Or he would say no and live with the regret of not having her in his life? Which would be a topping to his already grieving soul.