hauwalicious's Reading List
80 stories
Default Title - ABDUL JALAL (2020)  by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 99,088
  • WpVote
    Votes 3,258
  • WpPart
    Parts 117
Labarin wani matashi daya riga ya gurbata rayuwarsa da shaye2 da raina iyayensa, tareda wata matashiyar yarinya 'yar baiwa wadda bata magana biyu, kowa ya shiga gonarta setayi maganinsa wadda ta dage tsayin daka wajen ganin ta sauya akalar Rayuwar ABDUL JALAL zuwa hanya madaidaiciya. Labari me cike da ban tausayi hatsaniya kauna, cin amana daukar fansa, tareda sadaukarwa kubiyoni domin jin yadda zata kaya
💔 JIDDA 💔 by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 56,551
  • WpVote
    Votes 3,048
  • WpPart
    Parts 18
The hidden tears of a daughter, a wife and a mother.
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,734
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
My Husband's Twin ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 198,990
  • WpVote
    Votes 18,368
  • WpPart
    Parts 27
Ducking away, she ran out of Hajia's living room with a loving smile on her lips. She banged her head on a broad chest that gave her a souvenir of a scent, just as juicy as her husband's. She knew he was the one, her Twin kept to his words. Not looking up to his face, she wrapped her hands around his waist and nuzzled her face deep into his chest, chuckling. "I missed you so much, Hassan. I was just moving in that kitchen fah, but your thoughts were a second away from making me crazy!" She lifted up her legs and planted a smooch on his left cheek. Roughly, she was peeled off his chest and a certain longing of his warmth seeped within her. That was bad. What happened to him? He left looking all loving, had she done something wrong? She looked into his eye level, lifting her face completely because of their height different. This is her husband, but why the hard face and the frown? Is this a frank? He didn't missed her? Or was he pulling her legs? Nadia's thoughts were put into a halt when he opened his mouth, he sounded exactly as her husband would, just the words differed. "I'm Hussain!" It was her husband's twin! Not even a single mark was there on their faces to help her differ between the cheerful Hassan and a grumpy Hussain. She felt her limbs gone weak as he walked past her. • What would happen when Nadia keeps mistaking her husband for her Husband's twin? I'm loving this much! I'm sure you would too!
Falling For A Village Girl  by QudrahAdam
QudrahAdam
  • WpView
    Reads 111,165
  • WpVote
    Votes 2,783
  • WpPart
    Parts 7
#2 feelings November 21 Rumaina is an intelligent village girl who crossed part with the all-famous business tycoon Mr. Amir sheik who is a very rude person who wants nothing but to get back at Ruma for disgracing him in front of the press but will love trump over his undying revenge ....... Follow me on this journey of love and revenge
SAKI DAYA NEE by marteybee
marteybee
  • WpView
    Reads 19,293
  • WpVote
    Votes 1,628
  • WpPart
    Parts 45
Na Sake Ki Saki Uku . Nothing to say much but pls do read it to find out your self.
The Northerner by tales4rmNorth
tales4rmNorth
  • WpView
    Reads 63,812
  • WpVote
    Votes 1,547
  • WpPart
    Parts 8
#1 on latest 22nd June 2020 #1 on action-thriller 24th June 2020 #1 on AfricansCommunity 24th June 2020 #6 on Arewa 18th June 2020 FANNA "I never thought I could fall in love with my captor,I hated him with all my heart but then I love him with all that I am.i keep asking myself what is wrong with me,I keep denying what I feel for him but in the end love doesn't have to make sense it just is" SAYEED " I took her because I could, from the very first day I saw her she was mine. God help anyone who tries to to take her away from me! They call me a monster and maybe they are right I don't deserve their forgiveness and I don't want it, I am who I am but she is still mine"
MATAN ALI by billybilya
billybilya
  • WpView
    Reads 58,765
  • WpVote
    Votes 1,656
  • WpPart
    Parts 11
labari ne akan namijin da yake mu'a mala da mata,sannan kuma mahaifinshi ya aura mashi mata hudu,kuma dukkansu baya sansu,ya dinga basu wahala,karshi Allah ya damki shi ya fada san wata yar 'kauyi,ya dauki san duniya ya dura mata ita kuma fir tace bata sanshi saboda bata manta azabobin da yayi mata ba Ku biyune dan jin yanda labarin yake. Vote me on wattpad. #billybilya #anatari #bilkisubilyamin #love y'all
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 376,470
  • WpVote
    Votes 31,678
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan