KhadijahShehu1's Reading List
159 stories
From tears to tiara by byjidda
byjidda
  • WpView
    Reads 109,071
  • WpVote
    Votes 5,538
  • WpPart
    Parts 34
This is a story of self-discovery and growth. Jidda is that woman that everybody sees on the internet and admires. But before that woman, there was a broken girl who struggled to become who she is today. Khalifa, the second born of the Emir of Zazzau, is the man she never thought she needed in her life. Regardless of his status, she just wants to be independent and have fun. Behold the story of Jidda and her darling prince as they overcome all odds while staying in each other's arms until the very end. This is the first book in (The Khalifas) series. 🫠
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 148,972
  • WpVote
    Votes 10,257
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
HALIN KISHI (NADAMAR UMAIMAH) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 3,871
  • WpVote
    Votes 199
  • WpPart
    Parts 9
Labarin Umaimah mace me tsananin kishi wanda ya kaita ga gamuwa da qaddarar da ta sanya ta a dana sani na har abada
ƘAZAFI NE by rahamanalele
rahamanalele
  • WpView
    Reads 740
  • WpVote
    Votes 18
  • WpPart
    Parts 10
komai ya had'a
ABINDA KA SHUKA by Fualni010
Fualni010
  • WpView
    Reads 44
  • WpVote
    Votes 0
  • WpPart
    Parts 1
ILLAR RUBUTUN BATSA
University Divas (A Hausa Love Story) by sadeeudulu
sadeeudulu
  • WpView
    Reads 276
  • WpVote
    Votes 5
  • WpPart
    Parts 2
No description needed Just read it 😁🤟
GURBIN IDO by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 7,028
  • WpVote
    Votes 139
  • WpPart
    Parts 5
SO BAYAN RAI
MAHREEN  by HAERMEEBRAERH9900
HAERMEEBRAERH9900
  • WpView
    Reads 2,103
  • WpVote
    Votes 468
  • WpPart
    Parts 36
A Koda yaushe muna Jin labaran zama da kishiya Mai ban mamaki da ban al'ajabi....Labarin MAHREEN labari ne na musamman Wanda zai fad'akar, ya nishadantar Kuma ya ilmantar da ku....ku biyo ni ku ji yanda MAHREEN ke Shan gwagwarmayar rayuwa....
ZAMANIN MU A YAU by NEIRNAHDISO
NEIRNAHDISO
  • WpView
    Reads 3,446
  • WpVote
    Votes 124
  • WpPart
    Parts 16
wannan sanyin illa zaiyi miki acancikin ki, ai ita mace da ɗumi aka santa, ai ballagaza ita ke illata ƙanta da ƙanta sai sanyi ya kamaki kizo kisani agaba, haka naje na haɗomiki sassaken nan na ɓaure da ƙanin fari da minnas da zuma da citta da kirfa, nazauna nadafa miki amma kika kalleni kikace ƙwayoyin cutane wai ke ƴar boko nima mahaifiyar taki ƙallon baƙauyiya kikemin maryama kibi duniyar nan a sannu!" Hajiya anty Kenan! Basai nayi miki wani dogon bayani ba Amma nice zuciyar abah babu wata mace bayana!!!.... Wani zazzafan zazzabi ne ya sauƙar masa, ataƙe tsigar jiƙinsa tafara tashi, sarawar da ƙansa yayi shine abunda yasashi ƙomawa ya zauna a bisa kujerar ƙusa dashi, maryama daƙe gefensa ne tayi saurin ɗaga ƙanta tana mai ajiye wayarta domin taga menene wannan abun daya canza yanayin mijinta. Sautin murmushin farar dirarriyar kyakyawar yarinya da ƙana ganinta ƙasan ƙuruciya ke ɗamunta, ƙarasowa tayi tana ambatar " Abah ƙaga asimint dina." Wani ƙallon wulaƙanci maryama da bita dashi mamaki fal cik'inta " Ke rahee ubanki ya baki damar shigowa nan, ubanki ne shi dazakice yayi miki assignment? Ƴar kauyen banza ƴar kauyen wofi ..." Abah ne yayi saurin rike hannun maryama dake k'okarin ƙifa mata mari yace " Cool down nine nace tazo zandinga ƙoyamata." " Bangani Me kake nufi ba ubanta ne ƙai? " Raheenat ya kira sunan cikin sanyin murya, bana hanaki yawo babu hijjabi ba?" Cikin tsoro da firgice tace " Haka tace kada nakara sakawa." " kaga Ahmad babu wata ƴar aikin da zatazo gidana sannan ta dameni da wari babu ita idan kuma nakara ganinki a wannan shashin wallahi sai kinkoma inda kika fito banza mahaukatan ƴan ƙauye sai shegen jahilcin tsiya." Yanda yake tangal tangal zai tabbatar muku da shaye shaye yayi, fati dake tsaye bak'in koface tace " Hajiya yaya farouk zo kigani." Gaban mahaifiyar tasu ne yawadi a sanda taga farouk ko miƙewa yaƙasayi.
MIJIN NOVEL by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 7,676
  • WpVote
    Votes 304
  • WpPart
    Parts 4
Banda tabbacin ko zaiyi dai-dai da abinda kuke so, abu daya nasani, zai zamana daban da abinda kuka saba gani. Badan alkalamina yafi na kowa ba, sai dan yana da bambanci dana kowa.