Jermie
11 stories
YARAN MIJINA COMPLETE by zabsha96
zabsha96
  • WpView
    Reads 119,263
  • WpVote
    Votes 5,665
  • WpPart
    Parts 57
labari ne akan yaran miji da matar uba
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 165,982
  • WpVote
    Votes 17,200
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
DAN BAUTAR KASA by Ameenafirstladyy
Ameenafirstladyy
  • WpView
    Reads 35,749
  • WpVote
    Votes 1,888
  • WpPart
    Parts 28
A love story
UMAIMAH!  by xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    Reads 69,088
  • WpVote
    Votes 5,231
  • WpPart
    Parts 40
Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,611
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
RASHIN SANI......!!!  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 519,366
  • WpVote
    Votes 26,558
  • WpPart
    Parts 75
Heart touching story. Lots of folks confuse bad management with destiny. Destiny is no matter of chance. It's a matter of choice's. It's not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved. Our destiny change's with our thought, we shall become what we wish to become, do what we wish to do when our habitual thought corresponds with our desire. Be someone recognized for having a beautiful heart. So when you leave, that memory of you lingers
GIDAN AURENA  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 33,713
  • WpVote
    Votes 571
  • WpPart
    Parts 4
Completed on 27th October 2017 #1 in General Fiction more than 10x since 2/10/17, #2 in General fiction 12/09/17 Afaf ta kasance abar so ga kowa tun daga kakanta har zuwa iyaye da yan uwa har dangi da na nesa, nagartanta da kyawawan dabiu ya haifar mata da wannan soyayya wanda ya zarce har zuwa gidan aurenta in da ta zama mafi soyuwa a wajen uwar mijinta. Takan raba dare wajen rokon Allah ya azurta ta da miji nagari, cikin rahamar sa ya sada ta da affan a lokacin da batayi zato ba, ya gwada mata soyayyar da ba kasafai ake samu ba, soyayyar da ta ninku zuwa kiyayya yan kwanaki bayan aurensu..
The Two Wives(a Hausa  Story) by miss_reefah
miss_reefah
  • WpView
    Reads 37,519
  • WpVote
    Votes 2,776
  • WpPart
    Parts 18
This story is about the two wives called Maryam and safeeya. Maryams the first wife but couldn't give birth and tried to convince the husband to get another wife.This is all I can tell you so read to find out more
HAYATUDDEN  🕊🕊  by rahamanalele
rahamanalele
  • WpView
    Reads 21,280
  • WpVote
    Votes 881
  • WpPart
    Parts 10
Aiko Yana bu'de kofar taxu6e ajikinsa tana cukwaikwiyeshi da cewa "Ashe da gaskene kadawo wayyo Allah da'di kasheni Daqer HAYAT ya 6am6areta yanace "my baby yaushe xaki girma ne tamai fari da ido tace "aina girma bakaga naxama 'Yan mata bah kallifah Taqarashe da juyamai bayanta....
NOOR by radiidi
radiidi
  • WpView
    Reads 39,360
  • WpVote
    Votes 3,964
  • WpPart
    Parts 24
Romantic love story of.... NOOR AND SAFWAN A SMALL SOURCE OF LIGHT IN A WORLD SURROUNDED BY DARKNESS.... "I..I..I.."She said stammering as he shook her repeatedly. "Just say it this time my love.Let me be sure...."ILOVEYOU!"..She interrupted as he watched her with gleam in his eyes. She finally said it!!. He exclaimed as he grabbed her and hugged her tightly. "ILOVEYOU!ILOVEYOU!....noor". He said rocking them back and forth. "Iloveyou so much my love"...He whispered firmly. He felt safe, right there in her warmest, sweetest tight embrace as she was his only light that shone in his world that was full of darkness...