HajaraAminuUsman's Reading List
18 stories
ZAYN MALIK..♡ by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 7,235
  • WpVote
    Votes 681
  • WpPart
    Parts 19
I like the term 'misunderstood.' But I am a bit of a bad boy.
QADDARAR MUTUM  by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 6,909
  • WpVote
    Votes 488
  • WpPart
    Parts 10
Rayuwar MUTUM tana tafiya ne a bisa bigire na QADDARA haka nan kuma bawa bai isa ya kauce mata ba. Shi yasa ma yarda da ita yake daga cikin shika-shikai na imani. Ku biyo ni cikin labarin Hasina don jin tarin qaddarori da ke bibiye da rayuwarta.
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 849,867
  • WpVote
    Votes 58,904
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 756,508
  • WpVote
    Votes 63,879
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
 RAYUWAR HILWANA by intisat
intisat
  • WpView
    Reads 17,904
  • WpVote
    Votes 773
  • WpPart
    Parts 38
Yarinya banda karuwanci batada aiki akoda yaushe saitasa anzage A.Y family wlh wlh indai aka tafida Hilwana h kano saida kunemi wani gida Ba gidana Ba sabida bazaiyi kutafi da ita ta kara bata mana sunna Ba Dan bawanda baisan ita karuwa bace saidai kubarta da kakarta da tunda itane tabatata Sai ta zauna suci gaba daga inda aka saya haba lawan maiyasa koda yaushe kanason batawa HILWANAh sunna ne da irin magan ganunka inkatashi iya shegen naka hartani baka bari Ba Dan Allah kubar Hilwanah taji da abunda yake damunta kodan kunga yada Allah yaa halici mahaifiyar tane bataada ishashen hankali ne kodan kunga babanta gurgune me bara akan titi shine zaku samu hanya da zakuna mata abunda kukaga dama kunraba auren mamar ta da baban ta hakan han bai isheku ba
SADAUKARWA by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 63,882
  • WpVote
    Votes 8,186
  • WpPart
    Parts 94
ne na izzar sarauta, ta shafi kumalabari rayuwar convert da suke musulunta mu musulmai Muke Gaza tallafa musu su rayu cikin musulunce, muke hanasu inuwa, idan mun basu inuwar kuma toh fa semu tsangwamesu mu gorata musu, mu damesu da kyara, darasussukan da suke cikin wanan labari darussane da kowane musulmi yakamata ya daukesu, gudunmawace ga dukkan Wanda suka musulunta ko suka fuskanci rayuwar haka, sanan wanan labari Zan iya cewa bai shafi kowaba Dana sani, wata baiwar Allah ce ta kawomin shi, wacce Bata damuba da in fidda sunanta ko boye ba, Bata damu danayi Kari ko nayi ragi ba cikin LABARIN ansamu dacewar rayuwarta sak da littafina na tambari Wanda saboda wasu dalilai masu karfi ya tsaya, shine taso na maye gurbinsa da nata labarin dn sunyi kamanceceniya, Ina godiya GAREKI MARY ANN RAHMATULLAH, Allah ya dawwamar dake Akan addinin islama, ya Kara Miki juriya ya dubi SADAUKARWARKI.
IYA RUWA FIDDA KAI(THE LOVE SAGA) COMPLETED by SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Reads 92,656
  • WpVote
    Votes 5,996
  • WpPart
    Parts 55
Ta kasance kyakyawar yarinya mai ilimi da kwazo wanda ilimin ta zai kasance mata abin alfahari a gare ta bata da isashiyar lokacin kan ta kuma bata da lokacin sauraron maza komai ilimin namiji da arziƙin shi bai kai mata matsayin wanda zata saurara ba Ya kasance kyakyawan namiji mai ji da kai da izza haɗe da ƙarfin zuciya bai da lokacin ko wace mace a rayuwar shi illah yarinya ɗaya da ya kasance yana burin mallaka a rayuwar sa amma ita kuma yarinyar bata san yana yi ba. Ya tsani halin ta na izza da jijin kai haka ita ma ta tsane shi shi da halin shi dan ba su da kyakyawar fahimta tsakanin su The two will keep on clashing on each other countlessly Don't miss out the exciting,explosive,romantic,hot love story, tragic,pains,cheat,wild thoughts,brainstorming and lot more Keep up with siyama ibraheem on this amazing love epics of IYA RUWA FIDDA KAI(the love saga) make sure you don't miss any part of the book Is yet to come your way very soon!!!! Vote and drop ur comments
BAMBANCIN ƘASA {Battle to reach}  by SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Reads 12,578
  • WpVote
    Votes 1,390
  • WpPart
    Parts 46
"Make sure you take good care of your sister duk runtsi da tsanani kar ki bari ki karaya ko ki sami rauni dangane da abin da kika saka a gaban ki,ki sani,horon da kika samu sama da shekaru ashirin da uku tun kina jaririyar ki,farat ɗaya ba'a isa a ƙwace maki shi ba sai in ke kika bada damar yin hakan dan haka nake ƙara jadadda maki kamar yadda kika yaƙi sojoji ɗari biyu da talatin da bakwai da aka sako su daga masarautar OTTOMAN haka zaki jajirce ki cigaba da yaƙar duk wasu maƙiyan ki da zasu biyo ki,make sure you find your sister and take her far away from Ottoman promise me"!!haka jikin ta na ɓari gaban ta na faɗi zuciyar ta na daɗa bushewa sakamakon ƙudiri mai nauyin gasken da ta alkawarta ma kan ta.. Wuf ta miƙe ta tashi tsaye ran ta na tafasa zuciyar ta na rura mata wani irin hucin ɓacin rai.. Kamar ƙiftawa da bisimillah ta zari doguwar takobin da ke gefen ta lulluɓe cikin marufin fatar sa da ke sagale a jikin rigar ta ta soƙe shi da shi ta daɗa tursasa takabin ciki ta juya shi ta yadda zai illata kayan cikin sa,ta cire takobin ta kuma yunƙurawa da iya ƙarfin ta ta kuma caka mai a daidai inda ta cire na farkon..ƙasa yayi yana nishi daga bisani numfashin sa ya ɗauke ɗif.. Kallon matar tayi idanun ta a ƙuntace ta mata kallon ƙarshen sannan ta juya ta yanki daji tayi wucewar ta.....!!! DON'T MISS OUT THE THRILL..... Don't forget to click on the button "Vote&Comment" in order to continue enjoying the atmosphere......
BANI NAYI KAINA BA by sawwama14
sawwama14
  • WpView
    Reads 154,857
  • WpVote
    Votes 7,950
  • WpPart
    Parts 51
Ta kasance kyakyawa amma kyan ta bai sai mata soyayyan mijinta ba hasalima kyanta shine jigon kiyayyar da yake mata
ABINDA RAI KE SO by sawwama14
sawwama14
  • WpView
    Reads 86,410
  • WpVote
    Votes 6,774
  • WpPart
    Parts 32
Obsession