Classic books
159 stories
NI CE SANADI by SaadatuYusufBabba
SaadatuYusufBabba
  • WpView
    Reads 2,105
  • WpVote
    Votes 105
  • WpPart
    Parts 2
Ya da qanwa ne, sun tashi cikin gata da kulawar iyayensu da kakanninsu. Sannan aqwai dangantaka mai qarfi tsakanin gidansu da maqotansu da ta zamana kamar y'an uwantaka. Soyayya mai qarfi ta kullu a tsakanin Lukhman da matarsa Bebi bayan aurensu. Amma me zai faru, qanwarta ta zama sanadiyar ranta daga baya.
ZAINABU ABU (COMPLETED) by SaadatuYusufBabba
SaadatuYusufBabba
  • WpView
    Reads 68,451
  • WpVote
    Votes 3,075
  • WpPart
    Parts 20
ZAINABU ABU ta taso a babban gida cikin gata duk da maraicin mahaifiyarta da tayi tun tana yar qanqanuwa. Duk yadda ta so haka take yi a Al'amuran rayuwarta ba tare da shakka ko tsoron komai ba. Salmanu wanda ya zama zabin yayarta da yayanshi ya zama mijinta ba tare da ta amince da hakan ba.
JEJIN ƘWANƘWAMAI by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 1,102
  • WpVote
    Votes 55
  • WpPart
    Parts 6
"Kai amanu ka tashi wani yana ciremin tazugen wando ina kwance" "Dallah ka rabu dani to ni na cire maka,ko kalan ka hana mutane bacci kawai" Kan ya rufe baki ji kake tassssss........ Waye ya mareshi???? Tambaya ce banida amsarta..... zazzafan karamin labari mai cike da bada dariya,kuma duk bada sisin ki ba ko sisin ka ba. bukata ta a bani hadin kai
BAƘAR AYAH by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 25,762
  • WpVote
    Votes 945
  • WpPart
    Parts 35
..........."Hajiya kar burin ɗaukar fansa ya shiga ranki,ki kasa gane wane irin makami kike son sokawa kanki da kuma danginki. Kawota cikin zuri'arki tabbas zata magancemiki Masifar da kike ciki,saidai kina ƙoƙarin korar macijiyane da wata macijiyar,kina ganin hakanne mafita?"..... ......."Ni bandamu damai zatayi ba,indai har zan daina buɗar ido ina kallon wannan matsiyaciyar a cikin gidana,to komai ma yafaru,ko mai zai faru saina sake ɗaura masa aure da wata,naga shin itama zata kasheta kaman sauran matan,ko kuma wannan zatafi ƙarfinta"...... "Zaro ido tayi ganin tabbas dagaske take abinda ta faɗa,shin hajiyah kuwa wacce irin uwace,bata damu da rayuwar ɗanta ba indai akan cikar burinta ne,hmmm zakuwa tayi maganinki kema,nidai babu ruwana,sojoji ma sunyi sun barta ballantana kuma ke".....ta faɗa a cikin ranta.......... ........Meee amarya tazo da ɗan shege wata biyu?! Sannan kuma a matsayin Budurwa akan Aurota???. "Eh haka ne,dan gatacan ma a falonta tana bashi mama,wai bataga wanda ya isa yasakata tashi tazo gaisheki ba ɗan bai ƙoshi ba"...... "Haka tace".... "Tabbass" Ohh nabaku satar amsa dayawa a cikin littafin Baƙar Ayah,mai son ganin mai zai faru yashigo a dama dashi kawai.......
DABAIBAYI (COMPLETED)✅ by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 47,344
  • WpVote
    Votes 3,826
  • WpPart
    Parts 36
...mahaifiyata ta 'bata tun ina da shekara takwas a duniya,... a lokacin da na dawo da sakamakon shedar kammala primary na tarar da gawar mahaifina kwance..., kawu na daya d'auki alwashin ruqo na ya guje ni a lokacin da nake tsananin buqatar sa...na tsinci kaina cikin mafarki da daddyna a kullum yana kuma jaddada min kada na bari haske na ya kufce min, lallai na kasance tare dashi..., se dai kuma na farka na ganni cikin wata rayuwa da ban ta'ba kawo wa cikin kundin littafin rayuwata ba...bayyanar Ammi na gefe guda kuma zaratan samarin biyu dake fad'i tashi a kaina, 'yan uwan juna, jini d'aya...shin ina zan kama?...
Bayan Na Mutu! by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 6,756
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 1
Motar ta tarwatse, k'arfin shigowar gingimarin dake d'auke da itace ya haddasa wata k'ara kamar ta tashin bam, k'ofofin motar suka yage daga jikin bodin, gaba wajen zaman direba ya fita ta taga, injin motar ma yayi tsalle wani wajen. Ka'ra mai yawa ta cika iska, yadda k'arfe ke had'uwa da d'an uwansa, yadda k'arfe ke datsa bishiyoyin gefen titin da kuma yadda k'arfe ke k'onewa. Daga wannan lokacin, duk abinda FADEELAH MALIK tayi ya faru ne bayan BINTUN IKARA ta mutu, kuma dole ne FADEELAH ta fuskanci dukkan laifin da BINTU tayi! **** Ya kai hannu bayan wuyansa ya shiga murza fatar wajen a hankali, har yau yana iya tuna yadda fuskarta take a lokacin daya fara ganinta, nad'e cikin mayafin dake nuna shaidar addininta, sannan kamar kullum idanunta na manne da siraran glass d'in da ya k'ara fito da ilhamarta, idanunta kyawawa masu maik'o da kyalli, suna haskawa kamar an kunna wuta ta k'asansu. Sai dai mafi rincab'ewar al'amarin tana masa kallon tsana ne! tsana wadda ke tasowa tun daga k'asan zuciyarta, tsana wadda baya tunanin wani mahaluki ya tab'a yiwa waninsa, sannan tsana irin wadda bai san dalilin wanzuwarta ba. Abinda kawai ya sani a yanzu shine da FADEELAH da BINTU abu d'aya ne, zuciya d'aya suke rabawa don haka in har ta tsane shi a matsayin FADEELAH MALIK, yanzu da ya same ta a BINTUN IKARA ma babu abinda zai canja!
BURI 'DAYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 34,854
  • WpVote
    Votes 1,746
  • WpPart
    Parts 5
and where love ends hate begins.......rayuka da ra'ayoyine daban daban tareda banbamcin rayuwa Amma burinsu dayane...na cimma burin daukar fansar abinda kowannensu ke ganin an wargaza masa.
AKIDA LINZAMI  by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 3,096
  • WpVote
    Votes 310
  • WpPart
    Parts 3
Aƙida kan iya zama linzami akan tafarki na Rayuwar Ɗan Adam Aƙida kan iya zama linzami da zai ja kansa da kansa ?? ( yayi jagora a fagen tafiyar rayuwar Ɗan Adam ) . Ba koyaushe Ɗan Adam yake da zaɓi ba akan aƙidar sa . A hankali aƙida take sanɗar Ɗan Adam har ta shiga ta saje da halayyarsa da kafin ya farga tayi masa rumfar da ba shi da zaɓi wajen irin yanayin da zata iya zo masa da shi . Amma me zai faru a lokacin da aƙidar ta zurfafa har ta kai mai ita ga makancewa daga ganin zuzzurfan ramin da ya mamaye kan tafarkin aƙidar sa ?? Ya kuma gaza wajen riƙo linzamin akiɗarsa maimakon haka sai ya sakar mata linzami har ta kai maƙuryar ƙurewar da ta birkice ta jirkita ta rikiɗe ta koma mummunar akiɗar da ta zama guba sannan kuma annoba acikin al'umma sannan ta jefa mai ita a hallaka mafi munin ji da gani . Anya Salman bai yi fargar daji ba ? Lokacin da ya farga ya fara yunƙurin riƙo linzamin aƙiɗarsa ya dawo da ita bisa kyakkyawan tafarkin da ainahi ya gina akiɗar zuciyar sa a kai , a kuma dai-dai lokacin ne zuciyarsa tayi masa tirjiya ta jaa ta toge sakamakon aƙidarsa da tayi arangama da wata aƙidar da take mabambanciya da ta shi . So kuma yayi tasiri irin nasa ta hanyar sarƙe tsakanin aƙidun biyu da suke kishiyoyin juna ba tare da ya lura da tazarar da ke tsakanin su ba . Sannan a ƙarshe zuciyoyin su suka zaɓi da suyi watsi da tasirin aƙidunsu su rungumi junan su a tsakiyar bigiren da ko cikin shuɗaɗɗun mafarkai irin na baccin tsakiyar hunturu , ɗayan su bai taɓa tsintar kansa a ciki ba sai ga rayuwa ta juya musu aƙida kuma ta musu jagora . Shin wai gaske ne aƙiɗar ka linzamin ka ??? Sahihiyar amsar tana ga Salman tare da Madinah .
JIDDAH by ummAimann
ummAimann
  • WpView
    Reads 32,492
  • WpVote
    Votes 1,400
  • WpPart
    Parts 18
Its all about the difficulty of life, when people you leave around them dislike, envy, and hates you.......... Like it is for jiddah, she's an orphan who's parents die and she have to stay in her grandma's place. And her grandma happens to not show her love at all, even though she tries all her best to please her, but to no avail, her grandma is not seeing that.
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,496,017
  • WpVote
    Votes 121,582
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum