Misssawdah's Reading List
41 stories
The Fulani Bride (Boddo) by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 126,354
  • WpVote
    Votes 10,082
  • WpPart
    Parts 51
Boddo is a Fulani girl, who will be married at young age of 13yrs to the man who she never knew or saw in her life who is also educated.....how will a village girl like Boddo Survive..will she be able fight to reach her destination..? Is all about the Fulani's✍🏽
Choices by tales4rmNorth
tales4rmNorth
  • WpView
    Reads 2,798
  • WpVote
    Votes 292
  • WpPart
    Parts 28
She wasn't my first choice, hell she wasn't even my last choice but by some bizarre twist of fate I ended up shackled to her. At first she was nothing more than a burden, a responsibility thrust upon me but now she's everything and I am never giving her up! not even for him!
💖💝 YUSRA💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 69,462
  • WpVote
    Votes 4,671
  • WpPart
    Parts 16
----
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 907,336
  • WpVote
    Votes 42,873
  • WpPart
    Parts 99
BATUUL
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 377,188
  • WpVote
    Votes 31,684
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
HANGEN DALA ba shiga birni ba by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 85,624
  • WpVote
    Votes 7,227
  • WpPart
    Parts 21
TSUMAGIYAR KAN HANYACE,KAMA DAGA MATAN AURE ZUWA 'YAMMATA
Rays Of Love 💕  by fancyfyanzy
fancyfyanzy
  • WpView
    Reads 531,506
  • WpVote
    Votes 59,595
  • WpPart
    Parts 42
In the heart of the bustling city of Abuja lies the prestigious Rayville American University, owned by the illustrious billionaire tycoon, Hassan Shashi. This elite institution is the haven for society's crème de la crème-heirs and heiresses of vast fortunes, and royalty from renowned kingdoms. Amongst this dazzling world of privilege and power, there is one remarkable exception: a beautiful, intelligent, and spirited young woman from a middle-class family. As the first and only scholarship student at Rayville, she navigates a sea of opulence and entitlement with grace and determination. Facing disdain from her affluent peers and a series of clashes with the arrogant and self-absorbed heir to the university, Ammar Hassan Shashi, she embarks on a journey fraught with challenges. Yet, through it all, she remains steadfast in her quest for friendship, joy, success, and above all, love. ❤ --- Inspired by the Korean drama 'Boys Before Flowers,' this novel spins a completely original tale that promises to captivate and inspire. ---
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 861,952
  • WpVote
    Votes 59,074
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,089
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,771
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***